Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

irin tsananin farin cikin da nake ciki gannin Allah ya fitarwa da daya cikin miji nagartace mai daraja a doron kasa a lokacin da na fara shiga rudanin anya irin rikon da na yiwa iyayenku Allah ba zai jarabceni ta fannin zamanku a gabana haka ba?, sai na ringa kai kukana wajensa ina fada masa cewar kar ya kunyatamin ku, kar ya jarabeku da laifukana, ya dora min jarabawar a kaina komai girmanta ya sanyaya maku domin ku din baku ji ba baku gani ba hasalima halayana sun kasance masu saka ku fita a hayacinku lokuta da dama

Murmushi ya saki ya dora da fadin" ina fatan yanda na ga naki, na ga na sauran har zuwa kan Nusaiba
Ina adu'ar gidan aurenki ya kasance gidan da idan kin shiga in sha Allahu ba za'a fitar da ke ba har sai dai idan gawarki ce zata fito

Da sauri Ummulkhair ta kalle shi da mamakinsa, sai kuma ta mayar da kanta ta sada
Murmushi hakan ya bashi har ya kasance ya furta" ummu, dole na so kaina, ban san haka iyayen matan da na ringa yankawa tikiten zawarci suke ringa ji ba sai da na ji an shafa fatiyar daurin auren y'ata, sai abu biyu suka diro min lokaci daya tarin girmamen farin ciki da matsanancin faduwar gaban idanfa aka maido min ita? Sai na samu kaina da kebancewa na kai sujada na godewa Allah sannan na roke shi aa, ni kam kar na ga haka a ahalina
Ya kara tausasa muryarsa ya ci gaba da fadin" Zahrau, kina da saukin hali da biyaya, ki kara jajircewa dan gannin kin kai ga ci a gidan mijinki, ki rike adininki, kar ki yi wasa da ibadarki in sha Allahu komai zai zo da sauki
Kar ki yarda ki yi sake da su azkhar dinki duda na san dama ba mai wasan bace aman ki kara a kan na da, ke kin san rayuwar gidan sarauta daban take da rayuwar da ba ta gidan sarauta ba, yau ko dan zaki kebance a wajen da ba yan uwanki ba ni ba anmy dinku dole abin ya zo maki da wahala
Aman idan kika kwontar da hankalinki haka ne aure ya gaji haka ba inda baya kai mutun

Kanta ta ringa gyadawa kafin ya miko masu hannayensa

Baki daya suka karasa jikinsa suka dodora kawunansu a jikinsa shi kuwa ya lumshe idannuwansa yana hangen abubuwa a gabansa masu yawa, da farko dai yana jin wani abu na kayar masa da gaba haka kawai, sai kuma burin da ya ci dan gannin ya gyara rayuwarsa shi kansa kafin a kai ga y'ayan nasa, dan kuwa ya dauki hanyar da zai gyara irin zamansa da kowama , in sha Allahu zai je ya kara bibiyar matan da ya saka idan ya samu wa'inda basu yi aure ba har yanzu ya kasance sunna da kyawawan halaya zai nemi aurensu ya dawo da su cikin ahalinsa su zauna
Tabas ba zai saki Mardiya ba domin ya tabata Mardiya kam kadararsa ce

A haka Anmy ta idasa fitar da abubuwan da ta tanada sannan suka mike du suka dadauka

Kuka ne ya kwacewa Zahrau ta jimke hannayen Anmy

Anmy bata hannata ba sai kara sakata a jikinta da ta yi, a hankali ta shiga rada mata" mamanki na agadez, tana anguwar kara kara na saka an binciko min cewar a cen ta yi aure tana zaune da y'ayanta uku, abin farin cikin mutumen da take aure jajirtacen mutun ne mai tsoron Allah sannan shi ke bada karatu a fada, in sha Allahu kin fita daga cikin dangi zaki je wajen dangi ne, mun gama magana da uta yanzun dan ta fadan tana ta kiran Abihnki ya ki yarda ya daga , na gama bincikena in sha Allahu ba komai ku je kawai

Sai ta samu kanta da jin sasauci duda ba wata uwar shakuwa bace suka yi da mahaifiyar tata, aman sukan dan gaisa lokaci zuwa lokaci, bata san inda take aure ba sai yanzu hakan kuma ya mata dadi dan ko ba komai ta san ba zata rasa wasu yan uwan a cen ba duda family MUTALAB ba wanda zai kai zuciyarta irinsu

Mota daya tal ce, ba tambarin shaida ko su waye a cikinta kamar yanda motocin suke dauke da tamburan gidan sarki da farin sunnansa

Motar baka ce wulik sai sheki take sannan madubanta bakake ne wulik ba'a gannin na ciki ko kadan

Bayan motar suka bude aka sakata a tsakiya yan uwanta du suka shige gefe da gefe

Hannun Najeeba Anmy ta damko a sanyaye ta ce" na zuba masu tarbanku, na zuba datijan da nake baiwa amana sun bazu a cikin gidan
Kar ku manta gidan sarauta na dauke da hatsari, kar ku manta inda zaku je ku din baki ne sannan bakin dake tafe da abinda kila wa kala ne idan ana so
Ku kasance masu saka ido da adu'a, NAJEEBA kar na ji labarin fada a cikin tafiar

Kanta ta ringa gyadawa tana ta murmushi har Anmy ta gama fada mata abinda ta tabata Ummu ce ya dace a fadawa aman da yake utane uwar fada sai ake fada mata

Tana juyi kanta dan rufo motar sai da gabanta ya tsinke ya fadi
Wanda ke zaune wajen direba ne idannuwansu suka hadu , a ranta ta furta: *DUNKUM*
Gefensa kuwa sarkin garin Agadez ne

Da sauri ta sada kanta tana mai kara nutsuwa, lalle a yanzun ta yarda akoy gagarumin abinda ya saka Dunkum biye wannan aure da tarin taka tsantsan
Sai ta kara rike hannun yar uwarta tana mai tofa adu'a

Wayar Ummu ce ta yi kuka DAYABU ne da ya rigayesu zuwa aeroport din dan tabatar da wajen zamansu a jirgin da zai tashi nan da yan mintuna ne ke tambayarta sun fito ne?

Ta tabatar masa da sun fito sannan ya kali shugabar wajen dake tsaye dan hanya za'a buda sai sun dangana da cikin wajen da baban wajen ne ke zuwa da motarsa kafin su fito sannan sai an zuba dukan passinger sannan su shiga VIP dan gudun ido da daukan hankali kansu

Tun da ya dauki hanya ya shiga falfala gudu da motar kamar wani gagarumin direba
Sarafata ya yi cikin kwarewar da zai iya sarafa kujerar mulkinsa har ya sada su da wajen shiga jirgin

Sun kai minti ashirin a zaune kafin suke fitowa
Kukan dai take du sun damu da kukan nata sosai shi dai gaba ya yi sarki na biye da shi suka gama magana da Dayabu sannan suka shiga hawa

Dayabu kasa tsayawa ya yi su yi salama domin shi dama mai rauni ne a kan yan kannen nasa sai kawai ya yi masu nuni da zasu yi waya ya gudu wajen motar da sarkin ya zo da ita yana hangensu sai da suka shige aka dan samu minti goma sannan kofar ta daga ta rufe sai fatan sauka lafia

Basu wani jima ba suka sauka lafia a garin Agadez
Nanma a wata motar suka nufi masarautar wace sunna karasawa aka basu damar shiga dan da waya ya shaida masu a bude hanya

Direct bangarensa ya nufa da motar da su baki daya a ciki

Sai da suka gama zama su dukansu zama irin na hutu a tafkeken falonsa mai adon Abzinawa sannan ya aika sako wa matansa biyu kan yana falo su same shi

Mahaifiyar Zinaria ce ta fara zuwa da kuyanginta tana tambayar yaya aka yi ya dawo bata sani ba a cikin zuciyarta domin zinaria dai bata iya fada mata abinda ke faruwa ba hasalima tana cen ta gama shiryawa nufinta da ita za'a juya dan ta rantsewa mahaifiyar tata cewar bata san da maganar auren ba, tana cen tana jiran jin za'a tafi kai amarya ne

Turus ta yi a lokacin da ta karaso falon da salama a hankali tana kallon yan matan dake jere saman kujera mai tsayi daya da kujerar mijinta wanda ta tabata wanda ya yi wannan gangancin to fa ba karami bane a wajen mijin nata
Sai hakimtacen, nutsatsen, zakaran sirikinta dake zaune a dayar kujerar sarakan da idan sun zo sukan zama , sai mijinta gefensa sunna zaune tamkar abokai

Dan murmushi ta saki, nan da nan jakadiya ta shiga miko gaisuwa da gaisuwar sarki ta musaman kafin ta karasa saman babar kujerar uwar gidan sarki ta haye ta hakimce ita ga hajia baba

Sai ga mai dakin tsakiya itama ta shigo cikin shigarta ta alfarma
Ita kam bata tsaya turus din ba saima gagawar karasawa ta zauna da take dan bin umarnin maman Zinaria cewar ta kiyayi neman waje a wajen mijinsu!

Sai da suka gama zama kafin da hannunsa ya salami mutanen dake tare da su

Sai da ya sha iska irin ta sarakai sannan ya budi bakinsa cikin tausasawa ya ce" ina farin cikin dawowata gareku iyalaina,
Ina fatan na sameku lafia,

Kawunansu suke amsawa sai irin kurema yan matan ido da ta yi ta kasa kwakwaran motsi

Ci gaba ya yi da fadin" Alhamdulilah, tafia ta yi kyau, ina mai gabatar maku da kanwarku, abokiyar zamanku, yar uwarku GIMBIYA ZAHRAU a matsayin matata ta uku wace aka dauran aure da ita yau yau din nan a masarautar DAMAGARAM

Baki dayansu sai da suka zabura da jin kalamansa, sai dai irin yanda fuskar ta tsakiyar ta nuna farin ciki karara da sakin murmushi da sada kai dq sauri ya sha bamban da irin yanda firgici tashin hankali, tukukin bakin ciki ya nuna kansa a fuskar maman Zinariya kafin take aro abinda ta fi iyawa wato kirsa ta yafa ta ringa kokowar danne bacin ranta ta yi iya yinta ta sasauta numfashinta har ya kuma furta" KANWA ce a wajen sarkin DAMAGARAM,

Dubanta ta kai wajen mijin yar tata, wada take matukar shaku da tsoro, zata iya rantsewa idan sun yi magana da wannan mutumen bai fi a irga ba, domin yawancin lokuta koda maganar ta hado su da kai ne zai bata amsa ko da firgitatun idannuwan nan nasa ko da yar yatsarsa, idan kuwa abin ya kakare ya zama dole sai ya yi magana zata iya rantsewa a rasuwar dansa ko a wani gagarumin jajen da ta masa ne ya iya furta mata kalmar *ALHAMDULILAH* kawai
Kafin ta maida dubanta kan yan matan
Bata taba gannin bakar fatar da ta kayar mata da gaba irinta yaren nan baki dayansu ba, bata taba jin gabanta na dukan tara tara a gaban mace yar uwarta sai da ta ganta gaban yaren nan
Me hakan ke nufi?
Me auren sirrin da mai martaba ya yi ke nufi?
Yaushe haka ta faru Zinaria bata sanar mata ba?
Yaya aka yi sarkin ne da kansa ya kawo amaryar? Wa'inda suke tare kuwa su waye?

Kara danne abinda ke damunta ta yi tana mau yiwa kanta alwashin ba abinda zai faru, zata kawar da ita kamar yanda take kawar da sauran kudirinsa na auren! Wato da ta bara masa wannan shahsashar bata ishe shi kwalamarsa ba sai da ya jara hango wata? Watarma kanwar sarki bama yar sarkin ba? Kanwarma ba ta jinni ba ta tabata yayan nan ne da Zinaria ta tsana gashi yau yau yarima yake dawowa daga tafiar da ya yi zai zo tare da matarsa da yarsa,

Murmushin da ta saki karara zai nuna maka irin murmushin nan ne da ake yi iya laba kafin ta furta" masha Allah, Allah ya bada zaman lafia, bismillah ta tashi mu je ciki a yi mata shirin amare

Sai a lokacin SHAHEED ya dago da dubansa ya sauke saman fuskarta, irin kallon da ya yi mata ne ya sakata saurin sada kanta ta yi shiru

Sai da Sarkin garin Agadez ya shirya magana sannan ya furta" an gama yi mata komai, harta wajen zamanta an tanada, Allah ya sakawa gimbiya da alkhairi

Wannan lamari ya kara girgizata, haka dole dole suka juya suka koma

Sai da ya sadata da bangarenta wanda cikin ikon Allah bangaren ya kawatu da bangare biyu ne, kiri kiri SHAHEED ya zarce dayan ya saka kys ya bude ya shiga

Da baki bude suka raka shi da kallo kafin suke kallon junna

Hannayenta Zahrau ta kama a sanyaye ta ce" eyah, kin ga wace ake tunanin zata zubar da hauka sai ta zama wace ta fi kirki a cikinsu

NAJEEBA ta yi sakalau da baki tana kallonta kafin ta ce " wato dai ke kunanyenki ke anfani a jikinki aunty?

Zahrau ta kara tsareta da kallo

Najeeba ta girgiza kanta ta ce" to ki saurara, idannuwanki nake so su kasance masu taka tsantsan, sannan bara na je na sanyo mamanki tana waje da kannenki tun safe, oh ki ce harda Dunkum a bangarenki?

Da sauri du suka zaro ido har sunna rige rigen shigewa ciki jin alamun zai fito

A hankali ya furta" ya zama dole mu zauna har kwana biyu a nan, dan ba zan tafi na barku a nan ba

Yana gama fada ya fita da kansa dan gannin wa'inda ake so su shigo

Nan da nan fadar ta dauka
Farin ciki ne karara a fuskokin mutanen fadar da mamakin ashe dama zai iya kara aure?
Farin cikin ya gama tarunma matarsa ta tsakiya wace ke tare da madaukakin farin cikin da ta kasa boyewa sai sanarwa yan uwanta take sunna tayata murna har fadi suke ya fara sakuwa itama zata samu yanci da yin adu'ar Allah ya basu zaman lafia

Ita kuwa tana komawa ta kama kiran nunber zinariya wace nakudar dole ta kamata take ta gunjin kuka jin wai har sun tafi kamar zata haukace sai hauka take zubawa a gaban kuyanginta sunna biye da ita ga likita an kirawo ga Anmy a gefe a tsaye ta harde hannayenta tana kallon ikon Allah
..........................................

Sun gana da yan uwa da bakin da ya yarda da su kafin yake zarcewa wajen sarki suka sake zama
Irin adu'o'in da ya kara koyawa sarki ya saka shi kara jin nutsuwa da jin dadin auren, a haka yaronsa ya sauka da matarsa da yarsa

Kana ganninsa zaka gane mutun ne dan gayu, sannan ya samu sangarta domin sai da ya karasa ya rungume aban nasa duda kasancewar katon namiji ingarma
Sunna gamawa suka koma bangarensu da matarsa wace suke cikin masifa kusan sati biyu kennan rabonta da ta yarda da shi yana cikin tashin hankali da bukatar mace kasancewarsa mabukaci dan kawai ya yi budurwa a cen ta sakoshi gaba gata dama mahaifiyarsa ce ta daure mata take tsula iskancinta son ranta
Shi dai ba mazinaci bane, aman a irin yanda yake jin kansa komai zai iya faruwa da shi idan bai samu mace ba shi yasa yana zuwa bangarensa ya sake neman lemun tsami ya sha duda yana kwadayin zuwa ya zauna da sarkin Garin Damagaram domin a rayuwarsa yana son idan Allah ya kara daukaka shi ya zamo yaron SHAHEED ko dan ya koyi kasaita da sarauta wace take zane a jinnin jikinsa

Raba dare suka yi sunna ta hira suna wasa sunna daria

Du sun saka kayan amarya na baci a jikinsu, daga mai wando da riga sai mai yar riga sunna ta shagalinsu sun samu pizza sun yi abinsu da kansu sai ci suke sun raba dare duda ita zahra'un carbinta ke hannunta tana ta ja a hankali tana neman kariya a wajen Allah domin mahaifiyarta ta zo mata da karin adu'o'in da mijinta ya bata ta kawo mata ga su rubutu, ita dai ta sha dan a yanzu bata da damar nuna ita ba zata sha rubutu ba, koda yake cen dama ita ba mai gardamar hakan bace

Har karfe biyun dare ya tsala UMMUKULSUM ta mike ta nufi baya dan fita saman baban wajen da ya hada da na yariman gidan wanda wajen hutu ne sannan ta saman wajen kana iya hango garin yanda ake fadi idan dare ya yi yana da kyan kallo

Ba wanda ya kula da ita har ta tafiarta

Tana zuwa ta karasa ta yi tsaye tana wara hannayenta bata ko tsoro tana kallo tana sakin murmushi mai dadi da jin wata sansanyar iska na kadawa

Ta dauki minti hudu a haka lokaci daya ta ji an rufe mata bakinta ruf da hancinta kafin ake juyota da karfin gaske

Rigar dake jikinta da wandon dake jikinta aka yi anfani da karfi aka yage mata su kafin ake kaita kasa nan saman wajen da ba ko shinfida aka bi bayanta aka dane ruwan cikinta
Fuskarsa kawai ta iya gani sai sumewa da ta yi tsabar firgici, shi kuwa yana furta" na shiga uku wayo zan mutu ya afka mata ido rufe yana neman nutsuwar dake neman saka shi kurma ihu tamkar mahaukaci a irin wannan dare haka

Gaba dayansa yake kara shigarta gashi kuma yana gunjin kukan wahala da tsoro yana furta shi ba mazinaci bane ta yafe masa

Irin yanda suka ga shiru ummu bata dawo ba ya saka NAJEEBA mikewa daga ita sai yar rigarta dake jikinta wace bata fi daidai duwawunta ba domin duwawun nata sun kwasheta gashi rigar pant kawai ta saka a ciki ba rigar mana, gata fara ce rigar mai santsin gaske ta labe ta fitar da shatin mamanta wanda kawunansu ke tsaitsaye sun kara tauri sakamakon irin sanyin dake hurawa a garin wanda ke saka yannayin mutun daukan lamarin
Du iran ta daga kafarta sai yannayinta ya cenza salon takun duwawunta na yin sama da kasa kamar wace ke yi da gangan

Ummulkhaire ta mata daria tana fadin" dubita ku dawo mu kwonta kun ga muna so mu yi safia mu kara cenza zaman gadon nan na zahrau ni sam zamansa bai mun ba, ga abinda Anmy ta fada cewar mu fafarke katifar mu lalubeta tas kar ta kwonta a sama kafin mu lalubetan

Amsata ta yi ta idasa fita ta nufi wajen da tun dazu Ummukulsum ke fadin ita dai yau sai ta ga abinda ake fadi cewar ai idan dare ya tsala wajen kan daukan wani irin haske tamkar parisss ko karyar yan makarantarsu ne?

Sai da ta yi mika ta yi hama a hankali ta furta" Ummu ya isa haka kallon Paris din ki zo mu je mu kwonta dare fa na yi kuma kin san Zahrau ba zata barmu mu kwonta bamu yi nafila ba

Karasa hayewa saman ta yi, lokaci daya kunnayenta ke tsinkayo mata magangannu da gurnani, kukan namiji da yanda yake ihun shi ba mazinaci bane, da irin yanda yake fadin wayo dadi zai kashe shi ya sakata saurin juyawa wajen dan ta tabata yayarta dai nan ta shigo, wannan kalamai kuwa sun so tarwatsa zuciyarta

Inda idannuwanta suka sauka sakamakon hasken farin watan da ya yi dau tamkar an kunna fitila mai hasken gaske ya sakata jin fitsari na neman fitowa daga mararta
Hango bayan katon namiji da hannun yayarta a kasansa ya sakata jin numfashinta zai bar gangar jikinta
Du fitsararta, du tarin samarinta bata taba gannin bayan namiji haka ba, bata taba gannin tsiraicin namiji ba, uwa uba a kan yayarta

Gaba daya ta zabura ta kwala wani irin firgitatacen ihun da ya saka shi rintse idannuwansa a lokacin a kansa ke sade ya dora sujada yana adu'a

Da sauri ya tashi ya yi tahia a gagauce ya salame ya mike ya warci rawaninsa
Yana fitowa da wani irin karfi da sauri yana kuma nada rawaninsa hakan ya yi daidai da sauranma sun firfito

Ihun da take kwalawa ya saka a tare suka nufi hanyar, sai dai irin tsawar da ya daka masu na cewar su yi baya ya saka su saurin yin bayan aman kamar zasu summe su biyu sai kama sunnanta suke sunna ihun meye??


Wayo na shiga uku, wayo na mutu na lalace, tana ihun ne tana jan numfashinta dake sama sosai

Yana shigowa ya hangeta tana daka tsalen albarka baki daya jikinta na tafia da ita hannayenta saman kanta kafin ta duke tana kallon wajen da ya yi gagawar zarewa ba tare da ko ya samu ya kawo ba aman mai afkuwar ta gama afkuwa domin dai a yau ya mayar da UMMU cikakiyar mace ta hanyar ratsata da gararia first night din yayarta ita ta kawo budurci

Da sauri ya karasa ya saka hannunsa ya dagota, muryarsa a cinkushe ya buda bakinsa zai tambayeta uban me take ma ihu
Sai dai bakinsa ya yi dif a lokacin da ta kamo hannunsa ta dora saman kirjinta gefen zuciyarta ta hagu wanda ya yi daidai da saman mamanta das ta dora da karfi ta damki wajen tana ihun fadin" zata fashe wayo zuciyata zata fashe, wayo ya kashe mu, ya kashe mu, wayo yayata ya wulakantata ya halakata
Sai kuma ta idasa zubewa dif ta gama sumewa

Inda ya ji alamun motsi ya kai dubansa

Da sauri ya rintse idannuwansa da wata irin faduwar gaba mai balakin karfi ga kuma NAJEEBA a jikinsa ta sume inda ya talabeta baki dayanta a hannunsa daya, idannuwansa kuwa tun da ya ga abinda ya gani ya rintse da karfi yana fatan Allah ya sa ba abinda yake ganni bane wato Yarima tsugune gaban UMMU zigidir baki daya jikinsa na rawa harta da hannayensa da dukan gabai nasa da irin kalaman da yake fadi yana talabota da hannayensa yana fadin"
















Barka da safiya>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß


*Na*


*SAJIDA*


=Ø«Ü(' *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*<Øß
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_>ØÝ

& *[ T.M.N.A]* & =ØÖÜ=ØŠÝþ

https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/

_Bismillahir rahamanir rahim_



26


"Innalilahi wa'ina ilaihi raj-une! Wacece wannan? Daga ina ta fito? Na halaka kaina na halaka yar mutane, wayo Allahna na kashe rayuwar yar mutane na kashe kaina, wayo na shiga ukuna yau na tafka kuskure mafi muni a rayuwana, wayo ni ba mazinaci bane zanen k'addarata ne, wayo matata ce ta janyo min ta hana min kanta bayan ina da ita, na shiga uku na lalace."

Hannunsa na dama ya saka ya tare hanyar da Ummulkhair ke son lekowa sakamakon kalamansa da suke daukaka girman fitowar furucinsa

Wani ihun ta saka itama hakan ya saka shi daukan NAJEEBA dauka irin na jarirai ya fito

Hannunta ya damka kafin da idannuwansa ya yiwa ZAHRA nuni da ta biyo bayansa

Gaba daya bari jikinta yake
Dukan gabanta kamar ba nata ba haka ta ringa hada hanya ita tama rasa me take ciki har suka idasa shigowa falonta ya shinfide NAJEEBA nan kasa saman cafet sanan ya yi masu nuni da su zauna

Juyawa ya yi da sauri ya koma, lokaci daya mazan dogaran sun fara farga har an fara nufi wajen sannan tuni an kaiwa sarki kabarin ana jin murya na kuka sama sama kamar ta yarima da kuma wata mace hakan ua saka shi fitowa da saurin gaske bayan ya warto sharbebiyar wukarsa ta yaki mai sunna Babarbara

Yana komawa ya saka hannunsa ya karbeta a hannunsa, kafin yake rufa mata mayafin da ya shigo da shi a wajen sirrinta

Haske ya kunna hakan ya saka Yarima saurin wartar wandonsa jikinsa na bari ya shiga kokarin sakawa

Wajen wuyanta ya shiga dora hannunsa, lokaci daya yana waigen bayan da yake sama ne suke yana hangen yanda gidan ke ta kai kawon dogarai wasu na tambayar daga inda ihun yake sai kokarin karasowa suke

Matan sarki ne suka fito a firfirgice du sunna kokarin yin inda ake fadin ihu na fitowa

Giftawarsa da dogarai majiya karfi sai kirarin yaki suke a bayansa ya saka jikin matan nasa kwasar rawa

Da sauri suka bi bayansa kowace da irin abinda take sakawa a kasan zuciyarta, fatan Gimbiya ta tarar da amarya ce ta mace!

Dakatawa ya yi duba da falon amaryarsa ne za'a shiga ya tsayar da baki daya dogaran waje daya sannan ya shige da saurin tsiya

Saurin kawar da kansa ya yi daga kansu gannin du jikinsu da shigar baci ne sannan sun zagaye yar uwarsu

Wajen da yake jin muryar yarima baban dansa ya nufa da sauri babarbararsa a hannunsa

Yana hankada kofar wajen ya shige da sauri yana tambayar abinda ke faruwa da yaren buzanci

Abubuwan da yarima ke kara maimaitawa da irin yanda SHAHEED ya gyara mata kwonciya tamkar mataciya ya saka sarki zaro idannuwansa baki daya jikinsa ya kama bari

Innalilahi wa'ina ilaihi raj'une

Da wani irin bacin rai ya nufe shi da wukar nan yana dagawa a fili ya furta" tirr da kai FARID, gwara na
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment