Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

kimtsa ko'ina
Bayan kin san da Abih ya fada da ihu ya fada a nasiha cewar ba zai taba bari a daukar mana yan aiki ba har sai mun tara y'aya? Ban san nufinsa a kan hakan ba ni sam

Najeeba ta ce" ban ga aibu ba dan mun gyara datin da muka bata tare da kai! Maza da suka amsa sunnayensu na maza
Mazan da suka rayu da adini a jikinsu, sukan taya matayensu aikace aikacen cikin gida
Bana gannin walwala da sabo a wajen namijin da zai gimshe min fuska shi ga mai gida ni ina dauke cen goge cen gyara cen wanke cen shi ko gani baya yi bale ya yaba
Aunty ni zan koya masa sannin zafina, ya kama min mu taru mu rufawa junna asiri
Kina son sannin dalilin Abanki na hanawa a kawo maki yan aiki? Ba komai bane face shi burinsa ki gina gidanki, ki shaku da mijinki, ki san kanki ki san wa kike aure kafin a kawo maku masu sangartar da ku ta hanyar kuna zaune kafa mike ku ringa saka su dauko maku ruwa, kawar da plat din abincinku

Zahrau ta zauna bayan ta jefa mata tsintsiya ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" nima na so haka a tare da ni sosai

NAJEEBA ta duka ta shiga share dakin tana dukawa har kasan bed dinta kasancewar kasansa a bude yake tana sharowa sosai ta dago tana dubanta
Murya a sanyaye ta ce" bai zama lale ki amincewa rayuwar gidan sarauta ba! Bai zama lale ki auri mutumen nan ba
Farin cikin ki na gaba da komai
Idan har zuciyarki ta ki amince maki da hakan ba dole bane!
Dan murmushi ta yi tana share dan karamin cafet din wajen ta dan dago ta ce" sannan kina iya mayar da lokacinku naku wanda zaki saka sarkin Agadez shara a daka, a lokacin da ba masu yi maku hidima, babu idannuwan bafadanku
Ta karashe tana kashe mata ido da yannayi na shakiyanci

Daria ta yi tana girgiza kanta , NAJEEBA ta ce" namiji, ya kasance namiji a gaban wasu bakin fuska, aman amini a cikin gidansa

Zahrau ta karkato sosai tana dubanta ta ce" ta yaya? Ta yaya kike tunanin zan iya aiwatar da wani abin da zai zo masa sabo a rayuwarsa?
Ke kin sha gannin vidion gimbiyarsa inda take takun kasaita, wuyanta hannayenta kafarta dauke da zinari
Kin ga irin yanda take zuba kudi
Ke kin ga kalar fatarta kin kuma ga kalar kyawunta
Bayanta akoy wata guda dake taka rawarta itama
Wacece ni da zan iya jerawa da su? Kin ga kalar fatana bak'a ce,
Bani da wani kyan da zan iya dukan kirjina na jera da matan nan
Jikina ke mutuwa NAJEEBA

NAJEEBA ta yi sakalau tana kallonta

A hankali ta ce" da ba dan ke yayata bace, da sai nace ki tashi ki fitar min a dakina domin a duniyata bana son macen dake raina kanta ko wacece!

Muryarta ta dan daga tana kallonta da tsintsiya a hannunta ta ce" shine me dan kina bak'ar mace? Ita bak'a ba zata je gidan sarauta ba kennan sai fara? Kin manta halayan mace ke siyan mata mutunci idan mutuncin ne , soyaya idan soyayar ne?

Meye aibunki a jikinki meye baki da shi?
Meye laifinki a fuskarki me ya gaza na mace?

Kina nufin fatar naki ce ta fara baki haushi a yanzu kuma bayan mun kasance masu takama da kalar fatarmu?

Bakinta ta turo ta ce" kudi kuwa, kudi aunty, kina tunanin sunna da wata matatsa ne ta fi aljihunsa?
Zaki amshi kudin mijinki da dabara ki kashe da hikima ba tare da shi kansa ya gundura da tunanin kina da kashe kudi ba

Wani gwauron numfashi ta sauke tana kallon NAJEEBA , idan Najeeba na fadi sai take jin abin ba wahaka, sai ta shiga aunawa sai ta fara tunanin anya kuwa? Anya hakan zai zo da sauki kamar yanda kanwar nata ke fada?

Wayarta dake saman bed din NAJEEBA NE TA FARA KUKA

duban wayar suka yi a tare

NAJEEBA ta dauko tana kallon number

Zahrau ta ce" waye?

NAJEEBA ta daga kafadunta ta ce" nima ban sani ba ba sunna ai

ZAHRAU ta juyar da kanta ta ce" tun da safe ake kirana da number ko ba mai 00 karshe ba?

NAJEEBA ta gyada kanta tana kara kallon number

A hankali ta ce" aman number nan batai kama da irin number yan cenken numbobi ja

Tana fada ne tana dagawa ta kara a kunnenta

Dan shirun da akai yi ne ya saka Najeeba kuma kallon number ta ga ba'a kashe ba

A handsfree ta saka ta ajiye sannan ta yi mata nuni da su yi shiru

Sharar da take ta ci gaba da yi tana gyarawa da kyau

Sai da ta gama sharar ta kwashe ta zubar ta dawo ta shiga ciciro kayanta tana gyara masu ninkinsu tana mayarwa a muhalinsu

Wata kamilaliyar murya ce ta yi magana kamar haka" Asalamu alaiki gimbiyana
Dan shiru ya yi kafin ya dora da fadin" ki ja ajinki da kyau sarauniya ....aman yaya aka yi baki nemi number mijinki kin ji inda jirgi ya wurga maki shi ba?


A tare suka zazaro ido a lokacin da suka fahimci mai sanyaya maganar nan ba kowa bane face sarki

Wata wuntsilowa Zahrau ta yi tana kara firfitar da idannuwanta

Da gudu NAJEEBA ta warto byro da takarda ta janyo wayar tsakiyarsu

Da wani irin sauri ta yi rubutu sannan ta nuna mata

Sai da ta sauke ajiyar zuciya sannan ta sanyayar da muryarta sosai da sosai kafin ta ce" amincin Allah ya tabata a gareka

Murmushin manyan mutane ya yi jin da kyar dai ya samu jin muryarta a karo na hudu tun bayan nemawa Zinaria afua, da godiyar da suka yi masa
Ya tabata yarinyar ba sai an bata lesson din jan aji kafin magana ba, da alama saraurar a jinninta take ba sai an koya mata wani abin ba

Shima shirun ya yi mata, domin shi dai ai sarki ne abin nan a jinninsa yake ba wai hawa ya yi daga sama ba

Wani rubutun ne ta nuna mata dan haka a hankali ta yi dan murmushi ta ce" yaya hanya? Ya gajiya?

Shima murmushi ya yi kafin ya bata amsar cewa" gajiya ba zata kau ba sai na kilace ZAHRA

ZAHRAU ta kuma zaro ido hakama NAJEEBA

Da gangan Najeeba ta rubuta " to wai shekarunka nawa?
Ta nunawa Zahrau

Allah ya taimaketa sai ta karanta take maimaitawa dan haka bakinta ta cije tana wurgawa Najeebar fillow

Lokaci daya ta ce" NAJEEBA bakya jin magana walahi

Murmushi ya yi jin kamar kokowa suke, shima ya maimaita sunnan Najeeba
Zai iya cenko ko wacece Najeebar nan, yana ga itane wace suka fiya dunguri a boye idan sunna tsaye tare da yan uwansu

Tana mintsinnin Najeeba tanai mata cakulkuli ne tana fadin" baki da kunya Najee mijin nawa zan yiwa wannan tambayar?

Sai kuma ta yi dif ta yi saurin kallon wayar

Da wani irin sauri ta sauka tana fadin" na shiga uku, da sauri ta warci wayar ta kashe tana zaro ido

Shi kadai ya ringa daria a bayane na kuruciyar yaran,
Da yake ya shigo hutun yama ne sai kawai ya rubuta mata message ya tura sannan ya ci gaba da abubuwan da yake

Da mamaki ta ringa bin message din da kallo, hakan da suka yi bai bata masa rai ba, saima magana irin ta tsokana
Dama saraki na da raha haka? Ta kuma tambayar kanta

Da baya baya ta fada saman bed din tana daria, a hankali ta ji dan tsoho na raf da zuciyarta..............

.............................................

Sannin cewa a gobe zai yi zaman fada ya saka shi gama komai nasa da wuri sannan ya kwonta saman bed dinsa ya shiga jan carbi

Ta shiryawa yauma, ta gama sabawa da irin jarabarsa hakan ya sa a yanzu idan bata ji shi a tare da ita ba take jin sam ba dadi
Tana wani irin kishinsa wanda ya zarce misali bale a matsayinsa na sarkin garin ta tabata ko tana so ko bata so wata rana sai wata ta so shiga rayuwarsu
Abinda ba zata iya aminta da shi ba kennan
Irin yanda ko mahaifiyarsa take jimawa bata ga kalar fuskarsa ba bale wata cen yar banza ta gane mata sirrin dake haukata zuciyarta a kansa?

Tana godewa Allah da yake rufe fuskarsa wanda mutane da yawa sai dai su shaida hotonsa aman basu taba ganninsa a fili ba
Wannan na kara daukaka darajarta ko a cikin gidan sarautar cewa itane macen dake gannin fuskarsa a duk lokacin da hakan ya raya mata

Salama ta ringa yi, a hankali ya amsa mata ya maida kansa ya ajiye

A hankali ta ringa takawa dan karasawa wajen da yake sai dai bata kai ga idasawa ba ya dago ya sauke idannuwansa a saman fuskarta wanda hakan ya saka ta ja da sauri ta tsaya tana jin gabanta na faduwa

Me ya bata masa rai? Irin kallon iyakantarta da shi kennan
Gabanta ne ya yi wata irin yankewa ya fadi, tsoro ta ji kan kar dai a je mahaifiyarsa ta fada masa cewa ita ta fada mata ta ji kamshin turaren da ba nasa ba a jikin rigarsa?

Gannin ya koma ya kara kwontawa ya saka jin kafafuwanta sun fara yi mata rawa rawa

A hankali ta juya ta koma falonsa ta zauna hankalinta tashe tana jiran fitowarsa ta ga idan zai amsa gaisuwarta?...................

Kansa kawai ya dan girgiza ya maida ya ci gaba da jan carbinsa

A ranar NAJEEBA bata fita saloon ba, sai washe gari wajen karfe goma

Ta gama shiryawa cikin tsararan shirinta
A yau riga da sket ta saka na atampa
Bata daura dan kwalin atampar ba sai wani dan kwali ja irin takalmin kafarta da jakarta ta dan yafa a gefen kafadarta

Hannunta dauke da agogo dan siriri yatsotsunta kuwa basu da zobe ko daya

Kanshin turare take bazawa mai dadin gaske ga turaran wuta da ta turarawa kanta sosai take baza dadadan kamshi

Ta zo tsakiyar gidansu ta hadu da yar kanwarta wace ita daya ce ta rage a gidan sauran du sun tafi makaranta masu aiki sun tafi aiki, itama dan karama ce

Murmushi ta saki ta karasa wajen yarinyar ta duka ta dagota tanai mata wasa

Yarinyar kuwa sai daria take tana dora kanta saman kirjin Najeebar

Najeeba ta duba kitson kanta ta ce" heyi an mata kitson nan ya tsufa mu je saloon a tsefe shi a sake sabo

Daga nesa da su kadan ta ji muryar matar babansu na fadin" kar ki daukan min y'ata ta saka ta ringa ramewa dan datin dake jin ki! Ajiye min yarinyata malama

Dagowa ta yi tana kallonta
Ta ga tana fadi ne tana nufota wato zata zo ta amshe yar

Mikewa ta yi da sauri ta sungume yarinyar ta karasa wajen motarta wace ta sha wanki dan da sasafe dan saurayin mai gadin ya amshi kys dinta ya wanke mata ita tas domin Najeeba nada kyauta sosai hakan ya sa kowanensu ke son kyautata mata koda bata nema ba

Cikin motar gidan gaba ta saka yarinyar ta rufe ta koma ta zauna itama ta rufe motar

Sai da ta danne horn sannan ta tayar ta yi baya baya da matsiyacin gudu wanda take hango matar baban nasu na ihun ta bata y'arta aman ta tabe baki ta fita a gidan da baya baya

Gashin kanta ta take birki ta nade shi dan ya fara damunta sakinsan da ta yi sannan ta dauki hanyarta tana tukin tana yiwa yarinyar wasa

Cikin nutsuwa ta karasa kofar shagonta

Sai dai irin motocin da ta gani ya sakata dan yin tsam tana bin su da kallo

Tas ta gane motar dake gaba ba motar kowa bane face ta matar Ambasador domin motar tare ya siya masu ita tata ta siyar dan su yaya ba zasu barta hawa motar kato haka kawai ba

Dama sun taba message da junna inda take mata kashedin bin mijinta har tana kiranta cewa" an koro su daga kasarsu sun zo sun samu arziki sunna bibiyar mazan mutane, abin ai gado ne ga kanwar ubanta ta amshe sarki kiri kiri , ga mamanta ta tafi yawon neman kudi ko karuwanci ba!

Hannayenta ta hade ta dan murza su, ta dauko turaranta ta kara fesawa ta kara gyara girarta sannan ta dauko kanwarta tana kara yi mata wasa ta fito daga motar aman bata dauko jakarta ba dan kayan hannunta sun mata yawa


........cikin nutsuwa take takawa har ta karasa kofar shagon.................

Hannunta ta saka ta kwonkwasa dan a bude mata tana kara kallon kofar shagon ta ga tsaftarsa ta yi mata sosai


Sai da ta yi murmushin dama ke nake jira ta kalli kawayenta ta nuna masu da bakinta sannan ta mike bugudum bugudum bugudum ta karaso wajen kofar ta dora hannunta ta............
[1/20, 9:50 AM] Ummu Suhan=Ø
Þ: >ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß


*Na*


*SAJIDA*


=Ø«Ü(' *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*<Øß
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_>ØÝ

& *[ T.M.N.A]* & =ØÖÜ=ØŠÝþ

https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/

_Bismillahir rahamanir rahim_



12





Bakinsa ya buda zai yi magana, sai dai ta rigaye shi ta hanyar juyawa ta waiwaya ta kuma juyowa wajensa

A rikice take, hankalinta a tashe yake hakan ya sa a hargitse ta nuna masa motar ta ce" zai zai taba min jikina

Idannuwansa ya kausasa yana dubanta,
Sai da ya yi iya yinsa ya kara matse damatsunnan hannayenta dake cikin dafin hannayensa ya ce" ba abinda ya kawo ku nan kennan ba?

Magana ne ya yi mata a kausashe, a kidayance ,
Iskar bakinsa dake kusa da ita sosai ne ta fito ta daki hancinta

A hankali ta lumshe idannuwanta tana jin zafin rikon da ya yiwa hannayenta

Kanta ta ringa girgizawa da sauri ta ce" aa, aa, ni ba yar iska bace

Idannuwansa da sukai ja ya kai dubansa wajen motar, gannin na cikin motar na kokarin fitowa ya saka shi yi mata wani ja tamkar ya ja dan karamin yaro sosai

Sai da ya kara yin cikin duhun da ita ya sasauta mata rikon karshe ya saki hannayen nata
Da yake ya jima cikin wajen, ya fita ganninta sosai duba da ita a rikice take sai abin ya mata yawa take ta neme nemen inda zata saka ranta

Bakinsa ya tabe ya juya da sauri zai tafi

Da wani irin karfi ya ja ya tsaya hakan ya sa ita da ta tarbi gabansa dukan kirjinsa da goshinta

Hannunta ta kai gaban goshin nata tana sosawa a hankali ta ce" aushhhhhh

Tsayawa ya yi kawai yana kallonta

Sai da ta sosai sannan tana dubansa ta ce" dan Allah ka taimaka ka fitar da ni daga wajen nan, walahi ban taba zuwa ba kar wancen mugun ya cin min

Ji yayi gaba daya ta gama raina masa wayo, itane take gudun kar namiji ya cin mata? To ko ta danfaro shi wasu kudade ne take gudun ya kamata ya amshe?

Sai dai irin kallon da yake mata zai iya gannin yar karamar wayarta a jikinta ta cikin rigarta sakamakon rigar a matse take sosai
Bayanta baya gannin kudi ko abin kudi idan dai ba a cikin sket dinta ta saka ba
Shi zata kalla ta rainawa hankali?

Kansa ya girgiza ya ce" ba saurayinki bane?

Najeeba bata taba zuwa wajen nan ba, sannan zata iya rantsewa bata taba samun kusanci da namiji irin yanda Ambasador ya yi mata a yau ba
Hakan ya sa baki daya jikinta ke rawa takaici ya gama rufe mata zuciyarta

Hannunsa ya kai ya damki hannunta ya juya ya shiga janta

Bin bayansa kawai take
Bata san shi, bata taba haduwa da shi, bata san mutun ne ko aljan ba, bata san shima zai cutar da ita ko akasin hakan ba abinda ta sani daya ne tana son ta yi nisa da motar Ambasador
Tana so ta yi nisa da shi baki daya dan tana da muradin kasancewa ita daya
Gani take ko ina ta bi idan ta zo wucewa yana iya ganninta, gani take zai kuma yin yinkurin aikata mumunan aikin nan da ya yi na hada jikinsa da ita

Sai da ya fito bakin titi da ita ya saki hannunta

Juyawa ya yi yana tafia cike da wata irin kasaitar da ta sakata zubawa bayansa ido

Tsalaka titin ya yi wanda har sai da ta rintse idannuwanta sakamakon wani mai mota da ya so kade shi cikin ikon Allah maimakun ya tsere da sauri ko ya yi gudu dan tseratar da rayuwarsa sai ya zama mai motar ne ya take birki har hakan ya yi kara sosai

Tana buda idannuwanta ta ga ya tsalaka, bai kade shi ba mai motar ya leko kansa yana fadin" ka ga malan rai zaka yiwa kwombo? Ka wani hau bakin hanya kana tafe da takama tamkar *mai DAMAGARAM?*

idannuwanta ta yiwa luuuu ta ga ya shige kwanar hakan ya sakata daga kafarta a hankali tana gyara rufar lafayarta

Ta sha cika dare a shago dan takan kai har sha daya idan aiki ya mata yawa
Aman yaya DAYABU ke zuwa ya tarbota su tafi gida

Yau sai ta ringa tafia tana hankalce da mutane cike da tsoron daren

Da haske ko'ina ba wani duhu ya game garin ba

Mai mashin ta tsayar ta hau ta fada masa ya kaita anguwar gidan sarki

Yana kaita ta bashi mai akun nan guda dake bayan wayarta

Ido ya zaro ya ce" haba dai Hajia yaya zan samu cenjin wannan?

Bata yi masa magana ba ta juya ta nufi ciki tana tafe cikin nutsuwa

Baki da hanci ya saki yana kallonta har ta shige babar kwanar gidan sarki

A hankali take tafe tana jin zuciyarta na dokawa dan bata san yanda za'a yi ta samu shiga ba

Motar da ta hasketa ne ta sakata rintse idannuwanta ta rabe waje daya

Kusa da ita aka tsaya tana jin jikinta ya dauki rawa dan sam bata son aikata laifi a wannan waje

Wanda ya fito daga motar ya sakata sauke ajiyar zuciya

Da gudu ta karasa ta fada jikinsa lokaci daya ta saki kuka tana kara dora kanta a jikinsa

Kiransa Anmy ta yi cewa bata ga NAJEEBA ba, maza ya samo mata ita

Gabansa ne ya fadi ya shiga kokarin cireta a jikinsa sai dai ta ki bada dama tana kara shiga jikinsa tana hawaye

Muryarsa a cakule ya ce" NAJEEBA, meye? Me ya faru? Me ya same ki? Ke da wa?

Kukan take tana jin ciwo a ranta , gannin ya bambareta daga jikinsa tana kallonsa ta ce" yaya, me me yasa kowani namiji yake son nuna min shi dan iska ne? Yaya me ya sa suke son nunawa mutun iskanci?

Gabansa ne ya kara faduwa hakan ya saka shi kurewa fuskarta kallo
Muryarsa na rawa rawa ya ce" Najeeba, kar ki fada min abinda zan tsani kaina , kar ki fada min abinda zai sakani yin gaba da ke
Mutuncinki kika zubar?

Da sauri ta rintse idannuwanta dan jin maganar da girma sosai a kunnayenta

Sai kuma ta bude tana girgiza kanta tana kokarin rungume hannayenta a kirjinta

Hannunta ya kamo ya sakata cikin motar ya tayar ya juya cikin gidan

A hankali yake tafe har ya karasa wajen ajiyar motoci

Yana dakatawa ya kashe motar a hankali yana sauke ajiyar zuciya

Sai da ya sanyaya muryarsa sosai sannan ya ce" da me kike jiran ganni bayan kin ce zaki amshi abubuwan hannayensu?
NAJEEBA ke baki yarda sun san gidanku ba, wanda ya san gidanku ya tabata mai naci ne ya kai kansa gidanku
Najeeba ke baki yarda sun san kina da mahaifi tsayaye da kuma yayan da zasu ringa shaku ba
Najeeba, kin mayar da aljihunsu wajen wasanki , kin kware wajen iya juya tunaninsu su fitar da dukiyarsu su kashe maki

Dubanta ya yi ya ce" me kike jira? Me zasu so su kuwa a wajenki? Bayan sun san ba su kadai bane, sun kwana da sannin basa layin wa'inda zaki aura
Me zai hanna su yi tunanin iskancin kike so bara su nuna maki ba?

Kansa ya sada gannin ta kure shi da ido kuma harga Allah du ta fi su magana ga shegen karfi da idannuwanta ke gare su

A hankali ya ce" kin san wani namijin na nuna irin haka dan ya gane shin matar ya kilace ce ko matar a watse ce?

Wanin kuwa da kika gansa dama dan a watse din ne
NAJEEBA, shi irin haka a haka ake rasa na kirkin
Tsorona a haka na kirkin ya sulube maki ke kanki baki ankara

Hannunta ya kamo ya dago yana dubanta ya ce" idan kika kare mutuncin kanki, kon kare mutuncinki ne a farko, kin kare na y'ayanki, sannan kin kare namu
NAJEEBA, kin fito daga tsatson da ya yo sunna, Allah ya daukaka
Abu kankani ake jira karamin abu ya zaga gari
Shi yasa nake maku nasiha cewa ku kama kanku ku rike mutuncin kanku

NAJEEBA ta lumshe idannuwanta a hankali ta ce" ya, kai ka san ni ba yar iska bace ko?

Kansa ya daga yana dubanta
A hankali ta dantse lebenta na kasa tana jin ciwon abin a kasan zuciyarta
Dan kawai na so abin aljihunsu sai su so jikina?
Ta tambayi kanta da kanta
Sai ta girgiza kanta tana mai bawa kanta amsar cewa" da ya kare aikatuwa a duniya, da na gile shi da hakorina na kashe shege! Kudinka sai na ci idan har kana iya saki aman fa ba zaka zo ajiyata ba karya ne!

Hannun yayan nata ta kamo ta ce" zaka raka ni wajen Anmy? Kar ta min fada

Murmushi ya yi ya bude motar suka fita

Sunna tafe tana tsara irin abinda zata yiwa Ambasador, sai na ci ubansa na rantse! A haka har ta dauki alkyabarta da ta ajiye ta dora ta kara gyarawa suka nufi ciki


...........................................
Karfe biyu na dare

Alkyabarsa yake cirewa a hankali
Sai da ya cireta sannan ya shiga warware rawanin kansa

A hankali ya gama warwarewa sannan ya kama babar rigar ya sauketa

Sai wata riga dake ciki baka ta kama jikinsa sosai sai wandon shadar dake kasan rigar

Mikewa ta yi tana karasawa inda yake tsaye ya baiwa wajenta baya

Sai da ta dawo gabansa ta daga kanta tana kallon fuskarsa

A hankali ta kai hannunta wajen sajen fuskarsa ta dora
A hankali ta shafa tana kallon yanda idannuwansa ke lumshe

Hannunta ta saka ta shiga kokarin cire masa rigar sai dai tsayinsa ya saka sai dadafe take ta kasa cirewar

Dan murmushi ya sakar mata ya tayata ta hanyar rage tsayinsa

Rigar ta cire masa sannan ta kai wajen hancinta tana sinsinawa tare da lumshe idannuwanta

A haka har ta kai hancinta wajen bakon turaran da ta ji a hancinta

A hankali ta kara rintse idannuwanta jin yannayin kanshin Princsss a jikin rigar

Tana kallonsa ya shige bayi ita kuwa ta zauna saman lafiyaye tatausan bed dinsa da rigar a hannunta jikinta a mace ranta a bace hankalinta a tashe

Ya jima sosai a bayin kafin ya fito yana tsane ruwan wankan da ya yi

Turarensa yake shafawa yana hangenta ta madubin dake gabansa
Ya so ya yi nafila, sai fai gannin ta zo harka tana zaune har warhaka ya saka shi karasa kimtsa kansa ya saka kayan baci riga da wando mai dogon hannu sannan ya karasa saman bed din

Hawa ya yi ya kwonta yana kallon sama

A hankali ta karasa ta haye saman kansa ta dora kanta saman kirjinsa
Kamar wace take fada ta sada kanta sosai ta ce" Allah ya ja zamanin sarkina, Allah ya karawa mai martaba lafia da jisan kwana, Allah ya tsare mulkinka mai gidana

Idannuwansa kawai ya lumshe, bai san yaya aka yi yake jin kalaman nan a waje sannan ya ji su a dakansa ba, yana son jin wasu kalar kalamai na kulawa ba irin wadinnan ba masu zafi yake son ji wasu kala daban aman sai ya fita waje ya ji kirari ya dawo daka ya kebance da macen da ta fi kowa sannin sirin jikinsa wace suka rigaya suka zama daya itama sai ta bi shi da kirari

Hannayenta ta kai ta kashe wutar dakin, yar karamar dake gefen bedma ta saka hannunta ta kashe

Sannin cewa bai taba mu'amalantar mu'amala da ita da haske ba ya saka ita da kanta ke kashewa a irin wannan lokacin, kwarai ta fi kowa kiyasta sanninsa domin ba idannuwanta suke gane mata ba, jikinta ke daidaita mata irin girmansa

Idannuwansa ya lumshe yana jin kwarai yana da bukatar hakan,
A hankali ta shiga zamewa
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment