Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

sakata ne dan kar a ce ba'a saka abin rufa ba ta dora abinta ta dora abin kan saman tarin gashinta mai tsayi da baki

Kusa da Ummu ta je ta rage tsayinta ta mana mata kiss a kumatunta sannan ta buda Jakarta ta ciro kudi kimanin jaka hamsin ta mika mata tana kallonta ta ce" kin rage fara'a yayar Najeeba, hakan kuma na saka ni aiki da rashin kuzari

Da murna da kuma mamakin yau ta bata kudi daga tambayarta ta dauki kudin tana kallonta ta yi yar dariya ta ce" yau nice yayar taki? Kin yarda kennan?

Najeeba ta yi daria har fararan hakoranta suka bayana ta ce" idan har zaki saki ranki, idan har zaki daina tunani kina dorawa kanki abubuwa zan yi ta kiranki aunty na rantse

Murmushi Ummukulsum ta yi tana saka kudin cikin jakarta ta mike itama ta dauko hijab dinta dogo ta saka ta ce" mu je, nima yau zan yi aikin

Ai kuwa da murna Najeeba ta kama hannunta suka fito,
Takalmi ta saka mai ruwan pink sai jakarta itama yar karama pink mai kyan gaske suka jero

Salama sukaiwa Anmy dake zaune tana neman wayar maman Najeeba ta kasa samu suka fito
A yau masu tsaron sun kasance har mutun hudu hakan ya baiwa Najeeba daria ainun
Mota biyu suka fita da ita dole, motar Najeeba da motar Ummukulsum har zuwa shago

Ta yiwa mutane kwaliya sosai, ummu na tayata hakan ya saka ta saki ranta har tana ta murmushi inda kira ya wuni shigowa a wayarta aman ta ki dauka domin Najeeba ta tare ta hanna ta ce" tabas ba zai samu lamarin da sauki ba!

Sai bayan magariba suka zauna inda suka samu indomi da kwai da kif8n gwangwani suka gwongwaje

Mikewa najeeba ta yi ta dauko masu wata gora ta dauki kofi ta cikawa ummu ta miko mata

Ummu ta amsa ta kafa kai ta shanye tass kafin ta yi yar gyatsa
Najeebama ta cika ta kwankwada sosai ta rufe ta mayar frij

Ummu ta ce" Najeeba da me da me kika hada wannan kuma ke dai akoy fitinaniya

Najeeba ta yi murmushi ta ce" baki ga hadin da maman Zahrau ta kawo mata ba? Shine na saka ta tambayeta me da meye a ciki
Ai sabuwar tatsa ce ta rakuma sabon haihuwa na hada mata karanfani mai yawa da kuma zuma sabuwar saka ke ni idan na sha dadi nake ji a zuciyata

Ummukulsum ta ce" walahi kuwa, nima ai wani sanyi na ringa ji a zuciyata sannan abin kamar yana ratsa gaban jikina

Sai da dare ya yi suka fito suka kama hanyar gida yau ba inda zata je domin sun cika dare a saloon din

Tun daga bakin kofa suka ga wani lamari, yau su da kansu sai da suka fito aka duba motarsu kafin su samu shiga ciki

Sunna shiga suka samu Anmy su take jira, sai da ta ga shigowarsu sannan hankalinta ya kwonta

Cike da kulawa take basu amsar tambayarsu kamar haka" wasu manyan barayi ne aka kawo dan a yi masu nasiha, shine baban cikinsu ya fitar da layar zanarsa ya so ya bace a gaban mai martaba
Hakan da ya yi ya saka Shaheed gane abinda yake nufi tun kafin ya saka layar bakinsa ya zabura ya damki hannunsa ya kaishi kasa sannan ya take hannun nasa ya saka masa layar a bakinsa ya kuma rike masa numfashi har ya hadiyeta sai dai abin mamaki bai bace din ba
Hakan ya saka Shaheed yin fada mai tsauri a fada domin baki dayansu sai da ya saka suka fitar da asirinsu ya take kafin ya shiga fadin" ashe idan har karyar asirinku zata ci a gabana ni ba jinnin marigayi bane!
Ya daki kirjinsa ya furta" na rantse da wanda raina ke hannunsa daga yau kuna ji kuna ganni sata zata gagareku domin kun hadu da faduwar gaba kennan in dai zaku ayanna sata a ranku!
Sai kuma ya kai dubansa wajen amintacensa ya umarci a je da su gidan horo sannan an bazu neman sauran da suka aikata satar gidan Elhaj Hamza domin sai da suka yiwa y'ayansa biyu fyade sannan suka kwashe komai na matarsa ita kuwa suka sumar da ita

Najeeba ta zauna dabar kusa da Anmy ta ce" Anmy, aman shima mai martabar yana da asiri ne?

Ummulkhair ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Najeeba, daga nan muka yi kallon abinda ke faruwa, Najeeba kin ga irin yanda ya murde jikeken katon nan kuwa? Dogarai suka zaburo da polisan dake tsaitsaye aman da hannunsa daya ya dakatar da su ya kuma murde masa hannun sai da ya hadiye layar da balaki wanda layar ana sakata a baki ake bacewa sai gashi dar a tsaye ba inda suka bace , Najeeba wai kin ga wani irin abu da ya ringa bin jikina na tsoro wani yam yam yam, ni walahi baki daya sai na ga kamar ba uaya shaheed da muke gani a nan dakin Anmy ba, kike maganar asiri, ai da uban asiri yake takama shine ayar Allah

Anmy ta sauke ajiyar zuciya, a hankali ta ce" na san shi da zafin zuciya, aman ban san cewa yana da karfi irin wanda idannuwana suka gani a yau ba, baki daya dogaransa sai suka bude filin kirari maganar da nake maki da kyar yan jarida suka watse suka barshi ya shige ciki dan yin sallaj, tun dazu ina son shiga na kasa

Najeeba ta yi wani malalacin murmushi, a kasan ranta kuwa fadi take, oh yanzu haka wani sarkaci ne ya samu marar karfi, in ba haka ba mutumen dake cikin malunmalunma bashi da wani girma sai tsayi me zai iya yiwa gagarumin barawo?

.............................................

A yau kam cike da wani irin takama ta sadar da kanta da dakinsa, baki daya yau tun da abin nan ya faru aka zagayeta ake mata wani irin kirarin da ya sakata jin du duniya kai babu matar sarkin da ta kaita isa da takama, mijinta jarumi ne a kowani fani, irin yanda ya nan da nan labarin yanda ya yiwa wannan barawo da ya gagari gida da waje, barawon dake tsinkawa manyan alhazawa mari idan ya yi niya, ko kuwa sai ya yi kiranka ya shaida maka rana da lokacin da zai maka sata yana takama da layar zanarsa zai shiga kuma ya dauka ya kuma tafi ba yanda zaka yi da shi, shine yau ya shiga hannun SHAHEED wanda ya jima yana jiran irin ranar da zai kasance gashi gashi su gwada ga da ga su ga wanda zai ci
Wannan lamari ya saka gidanjen TV da radio suka dauka, nan da nan labarai ya shiga gama garin sai murna ake ana shewa ana fadin" wane yaro wane uwar yaro! Wane dan karamin tsagera da tarban babansa, Gurnanin zaki mai ban tsoro yake, shine sarkin sarakuna, tabas a shekarunsa ya kasance yaro ne a kan karagar mulki wanda a lokacin hawansa da yawa sun shiga zulumin yarintarsa zai hau karagar mulki? Da yawa sun shiga tsoro da firgicin lamarin , sannu a hankali suka dawo suke dukan kirji su fadi cewa" su yan kasar damagaran ne, sarkinsu na nan ya kwana lafia, kuma du wanda ya taka su zai taka shi!

Har yanzu bata yi waya da mahaifiyarya ba, hasalima wayar ta kashe ta fi so ta je gata gata su yi wace zasu yi
Cikinta ya fice, tun a jiya kuma jinnin da ta dan zubar ya tsaya duda ba samun karfin jikinta ta yi sosai ba aman ta yi niya zata je ta mika gaisuwarta

Ta san bata isa ba, bata isa ta kawo masa wargin a kan me ya daurawa mahaifinta aure ba, aman ta rantse sai ya yi dana sannin auren da ya daura daga shi har du wani wanda yake tare da shi! Amarya kuwa ko? Zata dawo gidansu da kafarta ko a kawota......

Tun da ta shigo tana binsa da kallo bayan ta zube ta gama yi masa kirari da gaishe shi

Agogon da ya ciro yake dubawa ya dan dakatar yana kallonta

Har ta dan fada, ya san barin da ta yi ne ya hadasa haka ko?

Da kansa ya ringa takowa har inda take

Hannunsa ya saka ya mikar da ita tsaye
Cikin nutsuwa ya janyota jikinsa ya bata kyakyawar rungumar da ta sakata jinta a cikin nutsuwa nan da nan
A hankali ya ringa dan kawo hancinsa jikinta har wajen kunnanta na dama
Muryarsa ciki ciki ya furta" shin jinnin nan ya barki ko yana nan?

Sai da ta ji gabanta ya fadi, a hankali ta so girgiza kanta dan irin yanda take da sarau din haduwarsu a bed abinda ya saka kennan har a yi a gama take a takure da kasa sakin jikinta sai dai jin da ta yi da gwuiwarsa ya gane bata saka abinda zai tare mata daudar ba ya saka shi tun daga tsayen ya shiga haukatata ta hanyar yin anfani da sajen fuskarsa da dan gemunsa yana giga mata shi a wuyanta

Alkyabarta ya sabule ya yar nan kafin ya saka hannayensa duka biyu ya dauketa cimak ya yi saman bed din da ita
Shinfideta ya yi kafin ya bi bayanta ya shiga cire mata tufafin jikinta, yana yi yana kara kallon yannayinta idannuwanta a rintse suke sannan ta yi aikin da ta saba ta kwonce masa luf ya kasance ko cire tufafinsa ba zata taya shi ba dan ta kara saka masa abin a ransa

Haka ya dane ya shiga dan kokarin gannin ya samu nutsuwar dake matukar damunsa
Ba wani wasa mai armashi, domin du inda ya kai hannunsa ya taba maimakun ta bashi dama sosai ko ta nuna masa tana jin dadi duda ta fi son romance fiye da komai aman ba hali ta sandame idannuwanta rufe
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya ringa damkarta yana son ya ringa jujuyata ya samu stl kala daban daban ko zai samu ya samu nutsuwa da wuri, aman abin ya ci tura dan kwonciya daya tak take iya hakuri itama ba wai a daneta da kyau a raraketa ba aa sama sama

Shi da kansa sai da ya wahala bale ita da take wani irin shashekar da ya skaka shi jin abin du ya tsaya masa a rai

Da kyar ya iya kawowa ya sauka a kanta dama ko rigarsa bai cire ba iya abinda ya san zai anfanar mata ya fitar domin ko ya cire din aikin banza ne ba shafa masa jiki zata yi ba bale ya ji dan dadin da yake hasashen ana iya ji idan an yi hakan
Bayi ya nufa yana jin wani iri a cikin zuciyarsa, shin ko zai samu wata malamar dake wayar da kai a irin wannan fannin ya kirawota ta shiga ta wayewa Zinaria kai ne? Ko zai samo irin shawarwarin hakan na wa'azuzuka na waya ya zaunar da ita ya kunna mata ne?
Irin yanda idan yana neman agajin ya samu nutsuwa yake nuna mata cewar ta rike shi, ta shafa masa jikinsa ta taya shi, aman sai ta ringa rintse ido kamar wace ke shan wahalar kasancewa da shi? Shin ya fi karfinta ne take boyewa suke zaune da cutarwa haka ko ita a rayuwarta bata dauki sex da mahinmanci ba? Ko bata da lafia ne?

Ruwa ya kunna ya shiga wanke najasar dake tare da shi da niyar ya yi ya fito ya sameta ya zaunar da ita
Yau kam zai yi mata tambayoyin da yake son idan har ta bashi amsoshinsu ta nan zai fahimci abinda ke damunta, in sha Allahu zai zauna ya yi doguwar magana da ita ya nuna mata shi fa yana son macen da zata zama yar bariki a cikin dakinsa
Idan yau zata daka cinyarsa da kafarta dan ta haukata shi zai bude mata ya yi mata rashe rashe ta taka
Idan yau zata haukata shi da salonta da ya rantse ya gama samun nutsuwa
Abubuwan sun masa yawa
Rigimar cikin gidansu, rigimar waje, ga kuma rigimar cikin jikinsa!
Zai so ya samu nutsuwar jikin nasa dan ya san idan har fa baya tare da nutsuwar nan yana yawan dauke wuta

Da tawul daure a kugunsa ya fito ya kai dubansa saman bed din
Sai dai wayam ba ita ba alamunta

Wani irin takaici ya saka shi bin kofar falonsa da kallo
Ya tabata ta tafi!
Haushin hakan ya saka shi daukarwa kansa niyar koda ta zo da bukata ba zai kulata ba! Yama gama yankewa kansa hukunci a yau aure zai daura a kwanannan, dama abinda ya saka shi dan jinkirtawa rasuwar Bintu

......................................
Bayan kwana
Biyu

Ya kasance yau laraba ce, ranar da yake zuwa fada tun karfe uku dan a cen yake gabatar da salar isha'i, sai dai yana zaune a falonsa na ciki carbinsa karami a hannunsa yana ja hankalinsa kwonce yaka dauke da abin droon dinsa mai hasko masa komai dake wakana a cikin gidan dama dakunan

Tun sunna daka ran fitowarsa har karfe biyar na yama ta yi, su dai basu motsa daga wajen da suke tsaitsaye dan jiran fitowarsa ba

Tunda yaron ya zo ya ga zuwansa kusan minti talatin yana zaune a wajen da aka sauke shi an kayata masa zaman nasa da komai na bukatar bako aman wace ya zo din dominta bata fito ba

Wayarsa dake haskawa kadan kadan ua kai dubansa,

Dauka ya yo ya shiga amsa kiran domin mai martaba ne da kansa

Cike da mutunta junna suke gaisawa kafin ya gabatar da bukatarsa na son a kara baiwa Ummukulsum hakuri ta daga wayar yarima domin har zuwa yau bata daga wayarsa ba

Yana shirin bashi amsa ya kai dubansa kan abinda ke nuna masa abubuwan dake wakana a cikin gidan

Bai san lokacin da ya zaro idannuwansa yana kallon ikon Allahn dake haskowa a alon tablette din
Sosai ta gurfana da juss din dake cikin kofin glass tana murmushi ta kai daidai bakin saurayin nata dake ta sheka daria yana wani irin lamari kamar zai rungumota jikinsa

Irin suturar da ta saka a jikinta kuwa sket ne da rigarsa sun mata wani irin cifcif daidai da halitarta abayar da ta dora a sama tana shiga ta cire ta yar saman kujera mai cin mutun daya sannan cike da son rigima ta tunkare shi ta tsiyaya jus a cikin kofin da gangan ta kai bakinsa dan gannin abinda zai faru hakan kuwa ya yi daidai da dawowar idannuwan SHAHEED WAJEN...




*Alhamdulillah*>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß


*Na*


*SAJIDA*

*SADAUKARWA GA*

*SAMIRA HARUN (YA MAMA=Ø Þ)*
*BILKISU KANAR*
*YAGANA*
*AYSHER*
*JALILA*
*MA NAZIFA*
*RAHIMA*
SADAUKARWA GAREKU BAKI DAYA GRUP MAGE DA FANS MAGE......ina matukar jin dadin kasancewa da ku

=Ø«Ü(' *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*<Øß
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_>ØÝ

& *[ T.M.N.A]* & =ØÖÜ=ØŠÝþ

https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/

_Bismillahir rahamanir rahim_



30


Daga b'angaren mai martaba cikin kamala da datijantaka yake furta" Allah ya taimakeka kana ji na kuwa? Ko dai matsakar network d'in nan ne."

Ya k'arashe yana mai duba wayarsa da yarima dake gurfane gabansa.

A hankali yake sauke wayar daga kunnansa sam baima san yana yin hakan ba.

K'ara k'ura mata ido ya yi da duba irin na son ganin abinda zata aikata, sannan a kasan zuciyarsa kuwa fad'i yake" Acikin gidan nan zata aikata aikin nata? A cikin falona? Tabas idan har haka ya kasance yau ba sai gobe ba sai na zartar da hukunci a kanki a kasata!"

Sai da Najeeba ta kawo kofin kusa da bakinsa , ya sakankance zai damk'a ta janye ta mik'e tana murmushi.

Juyawa ta yi ta bashi baya ta ajiye sannan ta koma ta zauna a wajen zamanta ta d'ora k'afarta d'aya a kan d'aya tana d'an karkad'awa tana kallonsa.

Saukowa yayi da sauri ya nufota yana d'an shagwab'e fuskarsa, sai da ya zauna saman cafet d'in ita kuwa tana saman kujarar ya sakata gaba kafin ya furta" na so ki fara cika aikinki na lada amaryata, ta hanyar shayar da ni da wannan kyakyawan hannun naki mai d'auke da k'unshi ja."

D'an tsura masa ido ta yi kafin ta cire dubanta daga kansa, d'an murmushi ta kuma yi hakan ya saka dimple d'in kumatunta da na kusa da idannuwanta suka lotsa, yar siririyar wushiryar bakinta ta bayyana ga haske da hak'oran ke yi, leb'enta kuwa baya d'auke da komai sai dan man leb'e kad'an da ta goga saman leb'unan hakan ya saka na k'asan mai ruwan pink color k'ara shek'i haka ma mai duhun shima ya k'ara shek'in.

Fuskarta ce ta yiwa kwaliya ta hanyar shafa hodar ruwa daidai da kalar fatarta yar kadan kafin ta caje girarta da kyau ta saka kwali mai kyau mai baki ta ja dan ail liner sannan ta dora gashin idonta mai tsayin da ya girmi na idannuwanta hakan ya saka idannuwan nata kara yin sidik da su abin dai ba'a cewa komai

Dinkin jikinta kuwa wata lafiyayiyar chiganvy ce aka yiwa dinkin sket da riga cif cif da jikinta
Najeeba na dauke da wata irin kira abin birkita lisafin du wani da namiji sannan abin mangarin ga y'aya mata
Ta kasance mai matsakaicin tsayi, domin tsayinta ba cen cen bane,

Najeeba bata da rama sam, tana da dan jikinta mai dan kwabri wanda ke tafe da wasu mama masu dan girma sannan a tsaye suke cirr domin irin masu fadin nan daga kasa ne dauke da yan kawuna bakake sidik masu dan tsini da dan fadi tamkar wace ke cikin sha'awa koda yaushe

yannayinsu kan zama a haka basa shafewa haka halitarsu take shi ya sa bata saka body a waje domin idan ta saka sukan nuna kansu ne koda da rigar mama a ciki,

Cikinta munafukin ciki ne da baya nuna ana cin abinci a cikinsa, ko dan tana gudu tana sport tana abdo a cikin gidansu, hakan ya saka cikinta ke lafe sosai saman wani irin tafkeke, fafadan kugunta mai dauke da wasu irin duwawu da suke da girma sannan suka hade da cinyoyinta suka kara masu fadi ga tudu hakan ya sa take dauke da yannayi na Niki minaj daga kasan

Tun fil'azal Najeeba tafiarta ta kasance irin tafiar nan ta tsokalo rigima, haka halitarta take ba da gangan take yi ba aman da yawa kan kokarin kwaikwaya dan a ganninsu tana sane take yi kuma gannin abin ya karbeta sai su yi kokarin kwaikwaya aman ba hali domin tafiar kasaita tamkar wata sarauniya a jinninta yake tana yi kuma jikinta na motsi daidai misali, shi yasa idan halin ta yi rawa ya kama take anfani da kugunta wajen saka mata sakin baki sunna kallonta bale maza tsabar yanda ta iya juya shi da gadara

Tana dauke da dan dogon wuya sai fuskarta mai dauke da saje sakamakon tarin gashin da Allah ya basu na mahaifinsu da ya kasance shuwa arab
Gashin kanta baki ne sidik har gaban goshinta hakan yake haska copy choko color din fatarta mai santsi da kyalkyali,

Gashin girarta tamkar ta SHAHEED take sai dai ita tana daidaita tata tana gyarata koda yaushe daidai da tsarin da take so a fuskarta

Tana dauke da dara daran idannuwa masu tsaga tamkar na damisa, sunna dauke da gashin ido masu yawa da tsayi wa'inda ko a haka wasu na tambayarta idan ta yi kari ne?
Hancinta kuwa dan daidai mitsali ne, bata da karan hanci mai tsayin nan aman kuma ba a duke hancin yake ba, dan karami ne daidai da fuskarta
Lebunanta sun kasance na kasan ya fi na saman girma da kadan, sannan na kasan tamkar wanda akai masa yannayi na heart domin daga tsakiya ya fitar da yannayin nan gashi idan ta yi niyar shagwaba sai ta kara nitsar da shi sai kawai ka ji ka afka a shaukinsa da son cinye shi
Lebunanta sunna da dan duhu kadan, na kasan ne yake da dan hasken pink sakamakon irin yanda take bashi kulawa ta hanyar saka brosh dinta tana dan gurza shi a hankali a hankali har sai ya fara zafi zafi sannan ta wanke ta kawo hadin zuma da lemun tsami da man haba dinta da take hadawa ta dan shafa kadan sai ta kwonta,
sai ta wanke da asusuba sannan ta kawo maganin bushewar lebe da saka lebe ya yi wacila wacila wato *Sabarob* ta shafa kadan kafin take tafia wajen aikinta ta wanke hakan ya saka yannayin lebenta ya zama wani unik saman ya dan fi na kasan duhu na kasan ya zama mai ruwan pink shi ba orange ba, sannan suke da wani irin laushi da santsi wanda ko da ido idan ka kala zai tafi da kai ne
Daga kasan lebenta gefen hagu kadan, wani dan kurji ne dan karami mai haske irin wanda ake cewa na masasara ne ya fitowa mutun, to ita dai ya fito mata tun tana karamarta kuma bai bace ba, wannan dan kurjin sai ya zama wani cikon sirrin kyan fuskarta, dan tamkar ta yi yar huda ne ta saka abu mai kyalkyali a wajen, har akan tambayeta yanda ta yi ta fitar da shi a kusan lebenta domin idan ta tashi sangartarta takan yi rawa rawa da lebenta sannan ta dan cije wajen kurjin nan idan ta sake shi sai ya kara haske da walwali kafin ta yi wani irin farrrr da idannuwanta

Dafe daidai zuciyarsa ya yi da hannunsa na dama yana kallonta a sanyaye ya ce" me kike so na malaka maki? Me kike so na baki? Ki kama daga kaina har dukiyata duka naki ne Najeeba, ki bani kulawar da nake bukata na roke ki

Najeeba ta dan yamutsa goshinta kadan kafin ta dan fitar da harshenta ta dan lashi lebenta na kasa as usual, a hankali ta ce" me ya sa kake tunanin dan ka malaka min wani abin zan iya yarda da soyayarka? Ka zo da shirin baje min haja ne Elhaj?

Gyara zamansa ya yi yana kallonta ya ce" da haja, da ni mai hajar, baki daya nake son baje maki ki taka ki yi abinda kike so da su Najeeba, ni dai burina ki wanke ni son ranki aman ki aureni kwana kusa dan ina mai tabatar maki a matse nake da ke

Idannuwanta ta dan rintse dan jin kunyar wai a matse yake din da ya fada, kafin kuma ta bude tana dan kaucewa kallonsa

Hannunta ta saka daga sama wajen rigarta ta janyo chek din da ya bata a saloon shi kuwa yana kallonta, ba kalacin shi ba, harta wanda ke jiran su fara ya samu huja a kusa na kallonsu ta miko masa gefen damtsen hannunsa

A hankali ta dan ragewa idannuwanta girma ta ce" shi ya sa ka fara marina da yayan banki?

Kafin ya bata amsa ta kara rage tsayinta,
Kanta ta waiwaya cikin dabara ta kurawa wajen dake dauke da abin camerar dake nuna cewar ta nan ake iya ganninta

Shima idannuwansa ya kura a kan nata tamkar sunna kallon junna da mugun kallo,

Cire kanta ta yi a wajen ta ja tsaki a ranta tana furta, wani irin hira ne zan yi da mutun bayan mai yiwuwa matarsa marar mutunci na kallon mu?
Ko kuwa cikin barorinsa?
Ko kuwa kawayenta yan iska da suke jirana su gane min miji ko me?
Gaskiya da sake

Haka kawai sai ta sauko itama ya kasance sunna zaune ne a saman cafet din zama irin na kusa da kusa kadan kafin ta rage muryarta sosai ta ce" ban san yaya aka yi ba daga nan da kwana uku lamarin wankar maza ya fara fice min a rai
Ka san wani abu?

Kansa ya girgiza yana kallonta, ta ci gaba da fadin" na fi kwarewa wajen wankar aljihunnan mazan da suka ajiye mataye a gida suka zo suke bin mu, sukan bude bakin aljihunsu su kashe mana kudaden da a shekara ba zasu iya anfanar iyalansu da su ba,
Ina matukar jin dadin karbar kudin wanda matarsa ta tarbe ni ta zageni
Shin ka san cewar sunana bashi da kyau a waje?
Dan bakinta ta yatsina ta ce" kama sani ne domin wa'inda ke zagin nawa da irin haka da yawansu matan da na zame masu tashin hankali ne, sai samarin da na
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment