Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da mazajen aurensu dan haka sai suka yi gum suka kara gaba...... wuta ai ruwa ke kasheta!

..........................................

Su UMMU basu dauki wani lokaci mai tsayi a wajen yarima ba, hasalima sun kasance masa wasu irin ababe masu daraja da wuyar gani, ya zamanta muryar Ummukulsum yake mararin ta buda baki ta yi ta masa bayanai masu dadin sauraro, sai dai bayan gaisuwar da ta shiga tsakaninsu sai kawai ta yi shiru abinta tana sauraron yanda suke gaisawa da Ummulkhair,
Sai dai tarbiyar yan matan ta matukar tsaya masa a rai, jan ajinsu ya saka masa jin nutsuwa a zuciyarsa, uwa uba kunyarsu ta saka masa jin tausayin wace wannan lamari ya ritsa da su, sosai ya kara yarda cewa idan Allah ya taimake shi ya sameta a matsayin mata lalle ya samu nagartaciyar mace, zata tarbiyantar da y'ayansa, zata ja ragamar gidansa da kunya da kyakyawar mu'amala, shi dake dan sarkin sai yar bak'ar kanwar matar mahaifinsa ta zame masa itane sarauniyar, domin kuwa sai ya ringa dan takalo maganar da zata yi, har dai ya hakura suka rabu cike da begen son kara ganninta, aman ya shaida mata ba zai bar garin ba sai da amincewarta , wato ta bashi damar gabatar da magabatansa

A daidai nan ne ta dan dago dubanta, ta kuma kallon zankadedwn yaron kafin ta sada kanta da sauro domin ya yi mata wani tsatsarewa da ido ne, a sanyaye ta ce" ai ba'a yi wata ukun ba "

Dan murmushi ya yi ya bata amsa kamar haka" na san da ba sai an yi wata ukun ba, kema kuma kin sani "

Hakan da ya fada ne ya sakata da sauro ta daga kafarta ta bi bayan yar uwarta har kamar ta ci tuntube, shi kuwa banda murmushi ba abinda yake harda sauke ajiyar zuciya

Sunna karasawa kofar baban falo ne suka samu sakon su dakata Mai martaba na zaune da iyalansa, su kansu na kofar basu san cewa ya shige tuni da yar bak'arsa ba.

.........................................

Mahaifiyar Mardiya dake zaune a saman tabarmarta a waje sansaya tana kallon yayansu Mardiya da ya kawo mata maganar daura auren MUTALAB ta sauke ajiyar zuciya ta kai dubanta wajen da Mardiya ta mike tsaye lokaci daya,
Sai da ta kara sauke ajiyar zuciyar takaicin halayan yarinyar tata ta ce" Masha Allah, Allah ya basu zaman lafia, Allah ya bata ikon kula da y'ayanta bisa amana, ai ka gani hakurinsa ya masa magani, domin kuwa a labarin da na ji a kan ita matar nan tasa sun yi zaman amana, halin rayuwa ne da kuruci ya raba su, kadara dai ta Allah, tunda yanzun ta dawo gare shi Allah ya basu zaman lafia "

Cike da datako ta karashe maganar, danta na murmushi ya ce" bakima sani ba ina, sai kin ganshi, kina gannin yannayin yalwataciyar fara'ar kan fuskarsa zaki gane yana cikin farin ciki, tabas mace ta gari ita ce sila ta zaman lafia "

Su kam hira suke, basu san irin kokowar da Mardiya ke yi da numfashinta ba, basu san ta mike ba, basu ma san ta dan matso kusa da su ba, sai Karan ihunta da zubewarta kasa ne ya ankarar da su halin da take ciki

Da gaske ta summa, summa ta yi, bata numfashi,
Hankali tashe mahaifiyarta ta ce"






Alhamdulilah ala kuli halin=Ø
Þ
[3/31, 11:36 PM] BAK'A CE: >ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß


*Na*


*SAJIDA*


=Ø«Ü(' *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*<Øß
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_>ØÝ

& *[ T.M.N.A]* & =ØÖÜ=ØŠÝþ

https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/

_Bismillahir rahamanir rahim_



6 1



Cike da tashin hankali mahaifiyar Mardiya ke kallon yaronta ta ce" Summa fa ta yi da gaske, ka dauko mota wannan yaron mu kaita asibiti "

Kansa ya girgiza ba alamun tashin hankali ko wani abin a tatare da shi ya ce" ina, idan har muka ci gaba da nuna mata ita din wata aba ce mai darajar da ta fi ta kowa to tabas ci gaba rashin mutuncinta zai yi maimakun ya tsaya, ki duba ki ga yanda rayuwarmu ta samu cenji sanadiyar aurenta da wannan bawan Allahn, mutumen nan bashi da bakin ciki, bashi da rowa, bashi da wariwa tsakaninmu, duba ki ga ya bani gida ga mota sannan ya nunan hanyar nema, a gaskiya idan har Mardiya zata ci gaba da haka da kaina zan nemi da ya salameta, domin kuwa darajarsa ta kai wajen da zan iya ture Mardiya na rungume shi, dan kuwa a duniya da mai mutunci nake iya zama, Mardiya kuwa idan tana so ta yi summa bakwai! "

Baki bude ta raka shi da kallo, sai yayarta ce ta kama mata ita suka kaita daki suka samo ruwa suka shiga shafa mata

Tana farkawa a firgice ta farka, bata tsaya adu'a ko wani matacen jiki ba sai wata ashar da ta luluka tana fadin" walahi basu isa ba, basu isa ba, daga ita har shi din basu isa ba, shine ba neman shawarana ba komai sai dai na ji a gari ya auri tsohuwar matar da ta je saudiya yawon kilakinta ta dawo, matar da tana magana idannuwa na mata rawa? Dama na san abinda ya kawota gidan nan walah8 dan ta asirce min miji ne, aman bata isa ba sai ya saketa shi dinma bai isa ba !"

Mahaifiyarta ta girgiza kai ta ce" kaya, kaya, Allah wadaran naka ya lalace, to ki bi a sanny Mardiya kar ki manta igiya daya keal ta rage tsakaninki da shi, sannan da kike maganar bai isa ba ke a wa? Da acema matar mutunci ce ke sai a tausaya maki a kama maki harma ya ji tausayinki da nauyin fada maki zai kara aure, aman ai du mace mai irin halayanki sakamakonta kennan! Kuma da kike cewa ta je kilaki kar ki manta zato fa zunubi ne koda ya kasance gaskiya ne, koda yake na kula ke din aikin zunubin ba yau ba kika bashi gaba ba baya ba, Allah ya shirye ki "

Yayarta ta yatsina baki tana kallon yanda take cenza kaya bama sauraron maganar mahaifiyar tasu take ba har ta gama ta dauki yar jakarta ta fice bata tsaya jin komai ba

Ajiyar zuciya ta sauke a fili ta ce" inaga ban zame mata ishara ba, sai ta je ta kaso auren ta dawo mu layu idan wannan innuwar ta shige mu tarbi wata, kin ga ina bara na dauki yan cenjin nan na fara saro mana dan abubuwan batarwa dan kuwa na ga alamun yarki bata da hankali gwara mu fara nema kar abubuwa su cakude mana muna zaune yaya kuwa ga iyali sai hamdallah "

Ita dai mahaifiyarta abin duniya ya isheta hanyar da Mardiya ta bi ta fice kawai ta kurawa ido

To a wannan ranar du inda Mardiya ta san zata samu ABIH ta je harta da wajen abokannansa inda yake zama aman bata ganshi ba, karshe dai sai ta mayar da kanta dakinta ta tare tare da kudirin zaman jiransa dan kuwa ta tabata du abinda ba zai kwana waje ba, kuma a shirye take da su baki dayansu, zasu san su din kannanun mararsa mutunci ne,

Wasa wasa tana zaman nan har karfe goma sha daya, karshema bacin wahala ne ya yi awon gaba da ita, a lokacin da Abih din ya dawo batama san ya dawo ba, shi kansa motarta ya bi da kallo ya tabe baki yana kara gwada kiran number UMMU dake masa wasa da hankali wai wani itafa ba wani dan soyaya ta dawo aurensa ba, dan mutuncin y'ayanta ne, dan haka karma ya wani yi tunanin dan wani abin ne ta dawo masa!

Wannan takaicin ya saka shi bacin shima ba tare da ya ko kula bangaren Mardiyar ba.

.......................................

Karfe dayan dare da yan mintunna kennan, du wani bawa mai dauke da gajiya yana kwonce a irin wannan lokacin yana dan hutawa koda kuwa mai yawan nafilfilu ne kafin lokacin motsawarsa ta yi ya gabatar da nafilar dare

Sai dai kashh, banda SULTAN SHAHEED dake zaune saman kujera mai zaman mutun daya ya kurawa waje daya ido
Ya kai ruwa ya kai tsaki, ya kuma kai kansa kasa ya roki Allah kan ya kama masa, domin yakan rasa baci a idannuwansa a irin lokuka irin wannan, yakan zama mai cike da tsoron Allah da tsoron haduwarsa da ubangijinsa, yaya talakansa zai kwanta? Shin yaya bayin Allah ke rayuwa a kasarsa? Ya jima rabonsa da ya yi bada kama ya shiga gari, ya zama wajiba ya koma rayuwar bada kamar da yake yi yana cakudawa da al'umar Damagaran, ta hakan yake sannin yawancin matsalolin dake faruwa a cikin garinsa,

Bai ji motsinta ba, bai ji shigowarta ba, sai jin lalausan hannayenta ya yi ta sanyo ta bayansa ya kasance ta dora jikinta a bayansa hannayenta a wajen wuyansa sannan ta dora kanta a wajen dokin wuyansa idannuwanta lumshe

Yannayin zafin jikinta ne ya saka shi dan kara gyara zamansa a hankali ya shiga dan shafa hannayen nata, muryarsa ciki ciki ya ce" Me ya hanna maki baci? "

Dan bakinta ta turo itama muryarta ciki ciki ta ce" Ban saba kwana ni kadai ba ", ta ci gaba da wasa da sajen fuskarsa dake kwonce luf luf

Idannuwansa ya lumshe a hankali ya ringa sauke ajiyar zuciya kafin ya mika hannunsa ya maidota gabansa
Bai tsaya jiran komai ba ya dorata saman cinyarsa ya mayar da bayansa da kyau baya ya jingina sannan ya dora kanta saman kirjinsa ya shiga shafa lalausan gashin kanta

Lamo ta yi tana sauraronsa, a hankali ta ce" Kai kuwa mai ya hanaka baci? "

Sai da ya tabe bakinsa a ransa ya furta ji tsegumi, a fili kuwa ya ce" Ina tunanin matata ne "

Sai da ta dan dago ta kale shi kamar yanda ya zame mata sabo idan abu ya daketa zata dan dago dubanta ta kai wajen da ta ji abin, a hankali ta cire idannuwanta a cikin nasa du kuwa da hasken fitilar dakin mai duhu ne aman ras suke kallon junna

Muryarta a sanyaye ta fe" Ka yafe mata mana, kar ciwo ya kama ka domin ciwon so bashi da magani in dai ba abin son mutun ya samu ba "

Shafa gashin kan nata da yake ne ya dakata na yan sakwani kafin ya ci gaba, muryarsa na shaking kadan ya ce" ke kin san zafin ciwon so? "

Lebenta na kasa ta dan dantse, a hankali ta lumshe idannuwanta, cike da jan aji kafin ta bashi amsa ta ce" Na san ciwon so, haka kuma na san zafin rabuwa da masoyi "

A hankali ya lumshe idannuwansa yana mai jin wani irin daci daci a zuciyarsa, me yasa take son bata masa nishadinsa ne a kowani lokaci? Bata san irin abinda take hadasa masa na tashin hankali da bacin rai du a furucinta ba? Me ya sa bata tsoron irin abinda zai iya yi mata a kan furucinta? Me take nema a wajen Namiji ne ta rasa a wajensa?

Idannuwansa ya kuma lumshewa a hankali ya kawo lalausan hannunsa ya saka cikin rigar bacinta doguwa ta kasa hakan ya saka ta dauke wuta tana mai jin gabanta ya yanke ya fadi

Irin yanda ya ringa shafa kwontacen cikinta ne ya sakata fara sauke ajiyar zuciya sannan ta dan yi lamo tana sauraronsa

A hankali yake kara sama yana mai tafia da dabara wanda sam ba zata ji tashin hankali ba
Sai da ya dangana da mangwaron dake tsaye kikam ya tare hanya ne ya fara dan shafa shi yana dan lumda shi dan ya samu wadatacen ruwan da zai saka shi nishadi

Idannuwanta ta lumshe sakamakon irin yanda yake baiwa y'ayan itatuwarta kulawa ba tare da ya girgiza da karfi ko ya tsinko da garaje ba

Bata ankara ba sai jin dumi dumi da abin danshi danshi ta yi a baki bakin, hakan ya saka ta kwace ajiyar zuciya da dan karfi kadan sannan ta dana shanyayun idannuwanta ta dora a saman gefen fuskarsa tana kallonsa

Baki daya jikinta ne ya dauki rawa, a hankali take dan matse damtsen hannunsa irin abin na shigartan nan
Shima dake kokarin motsatan ya gama motsawa , jin idannuwanta a kansa ya saka shi dago nasa da suka cenza kala sukai ja ya sauke a cikin nata wanda hakan sai da ya saka shi jin wani irin yarrrr tun daga kwakealuwarsa har tafin kafafuwansa domin kuwa kalar da idannuwanta suka nuna ya matukar bada kokari wajen kara masa kaimin bukatuwarta

Shanye nasa ya yi, ya kuma wara su a kanta, cikin nutsuwa ya kamo kumatunta ya hade bakinsa da nata

A hankali ta amshi harshensa dake cikin bakinta mai fitar da kanshin turaren baki na menth ta shiga dan tsotsarsa ido rufe tana kara janyo rigarsa zuwa jikinta

Gaba daya jikinsa ne ya kwashi wani irin rawa, a hankali ya ringa sauke mata numfashinsa a saman fuskarta, idannuwansa ruf a rufe ya kasa wani kwakwaran motsi, ita kuwa tamkar ta samu waji lolipop hankali kwonce take lamarinta har sai da ya ji zata haukata shi ya kwace bakinsa yana kallon fuskarta da dan bakinta da idannuwanta dake lumshe

Muryarsa cen ciki, da nauyin tsiya ya ce" Me ya sa bakya so na? "

A kurya ta tsinkayo maganar , hakan ya sa ta buda idannuwanta da suma suka cenza kala ga abin bacin da ta fara ji ga na jigata mata zuciya da ya yi tana kallonsa,
Ido cikin ido suke kallon junnansu, wanda hakan ya haifar masu da wani irin felling, sun kara cadawa a kogin da suke ciki tsundum, har daidai lokacin da ta dan daga masa kafadunta, wato amsarta kennan bata sani ba

Idannuwansa ya lumshe a hankali ya ciciba ya dauketa ya yi wajen bed da ita
Wani irin zazafen romance yake bata wanda ya sakata mutuwar jiki da gabai baki daya sai wasu irin manyan kalamai da kunnayenta ke tsinkayo mata daga bakinsa wa'inda a saman lebensa yake furta su dan dai kawai Allah yai mata baiwar ji ne

A hankali ta ringa kame jikinta tsoro ya fara darsun mata, muryarta na rawa rawa ta ce" kar ka yi akoy zafi "

Sai da ya kara rarashinta ta yada ta idasa yarda da shi kafin ya yin, sannan sosai ya bita a hankali sai dai jimawar da ya yi, dan kuwa a yau bata ji irin azabar nan ta jiya ba, ba za'a rasa dan abinda ba za'a rasa ba aman ba wani azabar a zo a gani bane, sai dai lamari na ba saban ba dama sai a hankali

Baci ne ya yi awon gaba da ita, shi kuwa ya kasa koda rintsa ido daya ne

Tarin nutsuwar da yske samu a wajenta ta zarta tunanin bawa, haka kuma irin yanda kalamanta ke shigarsa koda da wasa ta fada ya zarce hasashen bawa

A hankali ya raba jikinsa da nata ya dan matsa ta yada zai iya kare mata kallo
Irin yanda zuciyarsa ke bugawa idan yana tare da ita ne ya tabatar komai karfin namiji ashe rago ne a gaban mace mai sunna mace
Irin yanda yake kasa rike wasu lamura a zuciyarsa idan yana tare da ita shi kansa sai abin ya zamto yana bashi mamaki da matsananciyar kunya

A hankali ya juya mata baya dan rage kayatuwarta a idannuwansa, sai dai baki daya zuciyarsa ta nuna bata san zancen ba hakan ya sa ya rintse ido dan nuna mata karfi kamar yanda ya saba daneta a kan son zuciyarsa

Hakan ya hadasa masa zafin zazabi, domin baki daya jikinsa ne ya garwaye da zafi har hucin numfashinsa idan ya fitar ba normal bane

Yanda ya ga rana haka ya ga dare idannuwansa bude shi bai samu kwarin jikin tashi nafilar ba, yana ta biyan gawon shanu, sai a wannan lokacin ya yarda babu sakaran abu irin abinda ke damunsa, gaba dayama shi so yake ta tashi a yita ta kare, aman kuma gudun jin amsarta ya saka shi yin gum da bakinsa a lokacin da Allah ya wayi gari


Yana kan salayarsa kansa duke ta duka har kasa muryarta ciki ciki ta furta" Barka da safia "

Dago dubansa ya yi da sauri ya sauke a kanta,
Jin shirun ya yi yawa itama ta dago, sai dai ga mamakinta hararanta yake wanda hakan ya bata mamaki har ta dan zaro ido a kasan zuciyarta tana ayanna to fah

Gannin ba amsar zata samu ba ita kuwa dama ba wai koshi ta yi da bacin ba sai ta mike a hankali ta yi kan bed, hijan din ta cire ta ajiye ta yi daidai abinta ta kuma neman baci, shi kuwa da ido kawai yake binta

Lebensa na kasa ya dan cije yana jin jikinsa har yanzu da zafin nan sosai

A hankali ya mike ya nufi hanyar wajen AMMI dan ya gaisheta kamar yanda ya saba

Yana shiga ya tarar da su, su biyu sunna hirarsu kamar yanda suka saba

Cike da kulawa suke amsa gaisuwarsa, sai dai kuma yannayin tashin hankali da yannayinsa ya nuna a fuskokinsu

Da sauri UMMU ta ce" Me ke damunka? Ka ga yanda fuskarka ta yi ja hakama idannuwanka" ta karashe tana mai kai hannunta wajen wuyansa

Ido ta zaro ta ce" Subahannalah Shaheed baka da lafia ne? ?"

Dan murmushi ya yi a hankali ya dan girgiza kansa, AMMI kanta gabanta sai duka yake tana kallonsa

UMMU kam da sauri ta mike tana fadin bara na kira likita na dan sama maka wani abin da zaka ji kwarin jikinka

UMMU na fita SHAHEED ya matsa sosai kusa da AMMI yana kallon fuskarta, a hankali ya dora kansa a wajen kafadarta ya yi shiru idannuwansa lumshe

AMMI ta sauke ajiyar zuciya cike da damuwar yannayinsa, muryarta a sanyaye ta ce" Da zazabi ka tashi ne ko baka kwonta ba? "

Itama kan nasa ya girgiza hakan ya sa ta kasa gane inda amsar tasa ta nufa

A hankali ta ce" Me ke damunka ? "

SHAHEED ya lumshe idannuwansa, ji ya yi to shi idan bai fada mata ba wa zai fadawa?, haka kawai ya samu bakinsa da furta " *SO NAKE TA MANTA DA WANI TA SO NI, NI NI KADAI, NA ZAMO DUNIYARTA, BANA SO NA BITA DA FADA KO TASHIN HANKALI, NA FI SO TA KASA KATABUS SAI DA NI DAN RADIN KANTA BA DAN WANI YA SAKATA KO YA TIRSASATA BA* "

Ya karashe maganar yana mai lumshe idannuwansa,

Tabas mamaki mai tsanani ya so halaka tunanin AMMI, what? SHAHEED?, idan ba mantawa ta yi ba da Najeeba ne akai masu auren hadi wanda Najeebar nada saurayinta aka rabata da shi, wai yau SHAHEED ne ke fada mata haka? Wai da gaske ne ko mafarki take? Lalle ta yarda ya fara gazawa, sai ta ringa jin wani irin dadi da kuma tausayinsu su duka biyun,

A hankali ta ce" Kaine zaka sakata a yannayin nan a lokacin da ita kanta bata sani ba, SHAHEED ba'a yiwa mace sarauta a cikin gida, ina so ka yarda da wannan na tabata komai zai zo maka da sauki "

Shiru ne ya kuma biyo baya mai tsayi har UMMU ta dawo dauke da tea sai turiri yake ta mika masa tana fadin Docter na nan zuwa yanzun

Dan dagawa ya yi da tea din a hannunsa yana kallonta ya ce" Umani hala a gidan nan kika kwana? "

Da mamaki ta kale shi, har tana zarro ido, ita kam ta rasa NAJEEBA da SHAHEED yanda zata yi da bakunnansu, to yanzu tsakani da Allah tambayar nan zai mata?

SHAHEED ya dora da fadin" Ko abih din ya yi tafia ne? "

Yanzun kam mikewa ta yi zurbat ta juya ta bara masa dakin hakan ya saka AMMI bushewa da daria har tana dan rike cikinta sannan ta harare shi ta ce" Kai ku shafawa kawata lafia kai da matarka tun muna iya mu! "

Murmushi ya yi yana dan shan tea din nan ko zai ji dadin bakinsa, sannan ko zai ji jarabarsa ta kwonta masa, haka kuma so yake likitan ya yi ya zo ya duba shi ya koma bangarensa dan baya so ta fito a yau, ya fi so su wuni sunna baci domin ko shi ba inda zai je sai da yamma





Sababul khair

In SHA Allah saura kirisssss>Ø#Ý=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß=؃Ü<Øûß
[3/31, 11:36 PM] BAK'A CE: >ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß>ØÕÝ<Øûß


*Na*


*SAJIDA*


=Ø«Ü(' *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*<Øß
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_>ØÝ

& *[ T.M.N.A]* & =ØÖÜ=ØŠÝþ

https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/

_Bismillahir rahamanir rahim_



62






Ba shi ya bar bangaren AMMI ba sai da likita ya zo ya gama yi masa tambaye tambaye da dauke dauken zafin jiki da su daukan jinninsa ya juya, suka gama maganar kudaden da za'a fitar dan cikin fada sannan ya yi masu salama ya bi ta hanyarsa ya koma

Rigar jikinsa ya cire ya feshe jikinsa da turare sannan ya haye saman gadon

A hankali ya shige cikin abin rufarta ya sakata a jikinsa ya lumshe idannuwansa
Wannan lokaci shine na hudu da ya saka mace a jikinsa da niyar yin baci ba wani abin ba, domin Zinariya sunna gama abinda ya hade jikinsu take tafiarta kamar dai ka hayo yar bariki, Nadia kuwa hakan bai faru da su ba ko bayan sun samu kusanci da junna

A hankali ya ringa lumshe ido har ya ji baya nan, wato barawo ya yi awon gaba da shi, bacin da yana tsakar yi ya ji alamun motsinta a hankali
Tun yana dan rikota har ya ji tana son kubce masa da karfi hakan ya sa ya wawurota jikinsa da dan karfi ya riketa yana sauke ajiyar zuciya da buda idannuwansa da suke cike da wani baci mai dadi

Ido hudu sukai da shi, ta masa kuri tana kallonsa, sai a lokacin ya ringa tsinkayo kabarar sallah wanda hakan ya bashi matsanancin mamakin da ya saka shi da wara manyan idannuwansa a kan fuskarta

A hankali ta sada dubanta tana dan tura bakinta sannan tana kare bakin nata dan kar ta masa magana kai tsaye bayan itama kiran sallar ne ya farkar da ita kar iskar bakij mai baci ya dakar masa hanci haka kawai ta ce" sallah fa ake"

Idannuwansa ya kara lumshewa da ita a jikinsa

A hankali ya shiga tashi da su

Sai da ya mike ya shiga takawa da ita a jikinsa ya nufi bayin

Bai tsaya cire mata rigar bacinta ba, haka shima bai cire karamin wandin nasa ba ya kai su kasan shower suka tsaya

Sunna tsayawa ta rintse ido domin ba sai an kunna shi ba, da kansa ya bude faaaaa ya ringa basu duka a jikinsu

Sabulun ruwan da ya matso ya shiga shafa mata a gashin kanta zuwa wuyanta, zuwa cikin rigarta kafin a hankali ya sabule hannun rigar ya shiga janta kasa a hankali

Ido ta kurawa fuskarsa da gashin kansa cike da matsanancin mamakin salonsa, wai dama yana da lokacin kasancewa da iyalinsa har haka?
Gannin ya fi matsawa yan biyunta sai ta dora hannunta saman nasa sake a wajen ruf yana ta murzawa a hankali shi a nan wanke su yake

Ido hudu suka yi da junna, a hankali ta cire idannuwanta ta kuma kaiwa saman cinyoyinsa
Har sai da tsigar jikinta ta ringa tashi, cinyoyinsa kamar na yan kokowa mundil mundil da su a kame kam ba kamar tuwon laushi ba, saman har wani dan tozo suke da shi idan ya tsaya kikam, sai wani irin gashi da ya masu luf luf luf sannan ruwan da ya taba su sai ya zamana gashin sai sheki suke
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment