Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ta bada na Musamman ne aka Hadamata
Inteesar ta Shirya kara Rikita imran Saboda Wata arniyar Rigar barci ta Dauko Cikin Wanda Goggo Maimuna ta Hado mata ne acikin Lefe.
Rigar pick ce mai Haske Shara Shara ce,daga gabanta kuma Tana Bude ne sai dan Kokon Breziya Daga Sama yadan Tare hannun Vest ne gareta kuma da kadan ta Rufe mata Cibiyarta.
Pant kadai ta saka bata ma Saka Bra din ba,ta juya ta kara Juyawa Tana kallon kanta ta Mudubi Gaskiya Da kunya Taje haka sai ta Dauki Zani ta Daura Saman Rigan ta Cire band din kanta Ta dan baza gashinta,Sai kuma Tayi wani Tunanin Zanin ta Cire Sai da Ta gama Daidaita kanta Kafin ta Fito Tana Sanda ganin baya Falon yasa ta Danyi Tsalle tana Fadin"Yes...!
Kofar Dakinsa taje ta kara kunnenta sai taji kamar yana Waya komawa Tayi Kofar Bedroom dinta Ta Kwso Gudu da karfi Tana Fadin"Ya Imu..Wayyo Allah Dodo..Mai Buzuzu..!
Take Fada Har da kukanta kafin taTura Dakin nasa ta shige da Sauri Lokaci Daya tana Waige waige Cikin Tsoro da Firgici Imran Dake Zaune yana Waya yayi Saurin mikewa Cikin Tashin Hankali da Khalil suke mgana yasa yayi Saurin Datse kiran ai bai gama Daidaita Tunaninsa ba yaji ta Kikam ta Fado Jikinsa tabi ta kanannyesa Tana kuka Tana Fadin"Wayyo Ya Imu..Wlh Dodo a Dakina..ya biyoni..!
Tafada Tana Fashewa da kuka kamar Gaske acikin Kirjinsa Shima kara Riketa yayi yana jin yadda Gabadaya na Shanunta suka mai Rumfa a saman Kirjinsa.
Cikin Mganarsa yace"Dodo kuma..?
Inteesar na kukanta tace"Eh Wlh yana chan adakina ta Wajen madubi mai Buzu buzu..wayyo..!ka Boyeni..!
Take Fada Tana kara Shigewa Jikinsa da karfi Kokarin Rabasa da Jikinsa yake yi taki yarda sai kuka Take tana Fadin ta shiga uku mai Buzu buzu zai kamata.
Kanta yake Shafawa yana Fadin"Shii...Daina kuka muje na ga Mai Buzu buzun..!
Ya fada yana kokarin Dagota Dakyar ya Samu nasaran Dagota ba Hawaye ammh Tana ta bare baki Riketa yayi yana Fadin"Bakomai fa..Muje mu nagani..!
Yafada yana kama hannunta kamar gaske tabisa sun Fara Tafiya ta Daka Tsalle ta Dane Jikinsa da karfi Tana Fadin"Wayyo Ya Imu ga yi nan..Ga shi nan..!
Take Fada Lokaci Daya suna Fadawa Saman gadon Tunda bai saka ma kansa karfi ba baisan Zata fadomai ba
Sai gasu Malale kan gado Inteesar na Kwance Dare Dare kan Jikin ya Imu Gashinta ya Rufe mai Fuska yana kokarin Dagota tana kara Kamkamesa Tana Fadin"ka Boyeni ina jin Tsoron kada ya kamani..!
Take Fada Cikin Shagwabarta,Gabadaya ta gama Jikamai aiki duk wani Dauriyansa da Tanadinsa ya rasa jinta acikin Jikinsa Tana Kara Dagulamai Lissafi.
Duk yadda yaso ta Sakesa taki sai ma kara Rikesa da take yi Nonuwanta sun gama Mai maraban Tattausan Fatanta ta gama Kadasa Kamshinta ya gama Birkitasa duk da A"a da wata Zuciyar ke Fadamai bai Sauraresa ta ba ya Saka Duka Hannuwansa ya Rumgume Inteesasar kamkam Lokaci Daya yana Fitar da Sautin Numfashi Waje.
Wani yanayi ne da bai Taba Tsintar kansa ba ya samu kansa aciki Hannunsa yasa yana shafa gadon bayanta zuwa Tudun Hip dinta yana dan Murzwa kafin yayi sama da Hannunsa yana Wasa da gashin kanta Lokaci Daya yana Tusa kansa Tsakanin Wuyanta yana Sakin mata nishi da karfi Tsorata Tayi da Rikon da yayi mata ta fara Kokarin Tashi Daga Jikinsa yace baisan wannan ba Tana Dagowa ya Samu Bakinta ya Cafke Daga saman Lebunan yake ma Wani Tsotsa da zafi Zafi kamar ya Samu wani Tom Tom.
Da karfi yake mata Shiyasa take jin Zafi Zafi Tana kokarin Kwatar bakinta ya samu nasaran Tusa Harhensa da karfin Tsiya ya fara Juya Harshenta Cikin Kwarewa da Muradi mai Girma.
Gefe Daya yana rike da ita da karfi yana Shafa duk inda Hannunsa yakai a Gaggauce kamar wani mayimwacin Zaki

Lokacin da Hannunsa yakai Kirjinta Sai da yaji yace"U...mmmmmmm....!
Acikin Bakinta bai sani ba Saboda yadda Yake Shafasu ta Cikin Rigar basu Gamsheshi ba yaja Hannun Rigar ta Sabule lokacin da Fatan Hannunsa ya shafi Fatan na Shanun nata Gabadayansu sai da sukaja Nunfashi kamar wasu wadanda Shooking ya kama."Hmmmmmmmm...!!!!
Kokarin Kwace bakinta take yi ya kara Riketa ya Matseta cikin Jikinsa ji yake kamar in ya Saketa zai Mutu Daga kasan sa kuwa wani abu ne kamar Sandar rake ke ta Harbin Cinyoyinta Inteesar ta fara Raina kanta da inda ta kawo kanta yau Dadi dadi take ji Jin yadda yake Murza Kirjinta Cikin kwarewa da batasan Sadda ya Juyata ba ta dawo kansa ba Sai ji Tayi kawai ya Zare bakinsa cikin bakinta Da ya bata Damar Sakim Nishinta"Hhmmm...Shi kuma yana wani Karkar da jikinsa na rawa ya Kafa Bakinsa a nononta Guda Dayan kuma Kifa Tafin Hannunsa yana Murzasa Inteesar ta Fara Mutsu Mutsun jinta a wata Duniya kanta take Girgizawa kamar Mahaukaciya Tana Fadin"Uhmm...Uhm..Ya...Imraaaannnn...ka...ba..ri...!
Take Fada kamar Fitan Hayyaci shi kamar ma karamai kaimi Take jikinsa Rawa yake yi lokacin Dayakai hannunsa kasanta yana shafawa Pant din ya Zame mata bata sani ba,shi ma Da Sauri ya Cire Bakinsa kan Nononta Lokaci Daya ya Cire Rigar da Wandon Dake Jikinsa Duka Sandar Girmansa Data gaji da Hayaniya ta bayyana Tsaye kamar taci Babu Inteesar bata Gama Fita Daga Dadin sucking din Da yayi mata ba taji ya Daga Kafafunta sama kan Wuyansa kafin ta dawo Hayyacinta ya Tusa kansa ya Kafa kansa a wajen yana Tsotsa yana Zukowa kamar yana Zuko wani abu aai sai taji kamar Zata Mutu Ihu ta Kwala Tana Fadin"Ummmmma....!
Tana Harba Kafafunta ammh ya Riketa sosai gashin kanta Ta Rike gam Tana Fitar da Numfashi sama sama kamar mai asma.
Sai da yaga Ta gama Saki gabadaya Wajen yayi Danshi Sosai yana Aman ruwa yasa ya Ssketa ta koma Sharaf kamar kayan Wanki bata da wani karfi Daidaita Girmansa yayi ya Saita goga mata ya Farayi kafin ya Fara Laluban Hanya Lokaci Daya yana addu"a wannan Zafin Laluban ya Dawo da ita Daga Cikin Hayyacinta ta Zabura Zata Mike ya maidata ya Danneta yana gurnani ta Firgita ta tsorata da jin Iccen dake Zungurinta kamar Za'a gayamata gaba Dagowa tayi da karfi Ta Sakarmai Cizon Azaban Dataji a Damtsen hanmunsa da karfin dayasa ya Saketa da karfi yana Fadin"ouchhh...!
Ai Da tana jan jiki ta Turesa Daga kanta ta Diro Daga kan gadon da karfi Har sai da Kafarta ta amsa bata Tsaya ma Jiran wani abu Tana kokarin rike Rigar barcin Dake neman Faduwa a Tamamin ta bar Dakin zuwa nata Dakin Tana shiga ta Murza key Tana Maida Numfashi kan gadonta ta Hau ta Kwanta tana Fashewa da kuka jin yadda gabanta ke Radadi kamar Reza ya yankata.
Shi kuwa Imran baya Cikin Hayyacinsa Lokacin Da Inteesar ta Fice Shiyasa ya Mike ba kaya ajikinsa yana Rangaji ya Rufamata baya Koda yaje ta garkame Dakinta Bugawa yahau yi kamar Zautattace yana Fadin"Inteesar kiyi wa Girman Allah ki Bude..Zan Mutu..Ki Bude ki Taimakamin ko sau Daya kada na Mutu..!
Yake Fada yana mata magiya Batare Daya sani ba kuka yake yi Yana Rike Girman nasa Dake neman tsinke kanta ga Maransa Daya Tamke Waje Daya.
Inteesaer tsit tayi tana jin Abun da ya bata Tsoro kuka fa..?wai ita Imran kema ma kuka yana magiya..?innalillahi..?
Haka take Fada Tana Toshe Bakinta Kada yajita,Imran Kuka yake yana magiyan Inteesar ta Taimakesa Tayi mai Biris ita kanta ga Tsoro ga azaban Da kasanta ke yi yasa ta kasa ma wani Motsin Kirki.
Nan ya Sulale kofar Dakinta yana Kiran sunanta Maransa ta kara Turnikesa ya koma yana Fama da kansa Mikewa yayi sai alokacin ya Fara Dawo Hayyacinsa ganin ayyada ya Fito Saurin komawa Daki yayi yana jan Kafa Kai Allah ya Taimakesa yau daya Tafka abun kunya inda Inteesar ta Fito ta gansa ahaka da Girma ya Fadi.
Tiolet ya Shige yayi wanka ko Zai Samu Salama shima ba Sauki Taune Lips dinsa kawai yake yi shi kadai yasan Halin Dayake Ciki ya Dade yana Danne Abubuwanan ba Saboda komai ba sai Saboda bai Shiryama zuwan wannan Ranar nan kusa ba sai gashi Inteesar ta bata komai ta kuma saka komai ya Faru a alokacin da bai shirma hakam ba.
Yana Fitowa a Daddafe ya saka Boxer ya koma ya Kwanta jin maransa ta Cire Waje Daya in ba Fitarwa yayi ba bazai samu sukini ba yana Kwanciya sai Zazzabi nan da nan ya Fara Rawan sanyi yana Hada Hakora imran ya Dandana Gudarsa a wannan Daran Barci sai dai Barawo ne ya Sacesa da kuma ya Sacesa azaban Ciwon mara Zai Farkar dashi ga bamai Mataimaki sai Allah yanaji ana Sallar asuba ya kasa Tashi ballatana ya Taimaki kansa sai Da gari ya waye ya iya Rarrafawa Zuwa Tiolet yayi wanka ya Dauro alwala ya Saka Jallabiya a Zaune yayi Sallah Yana yi yana Dukewa kafin ya Sake Cire Jallabiyan Dagashi Sai Boxer ya koma ya kwanta yana Rike da maransa yana Birgima Bisa gadon.
Inteesar batasan Halin dayake Ciki ba ita kanta sai ta gasa kanta ya Fara Ji mata Rauni Itama din Dakyar barcin ya Kwasheta ga Raki ga Tsoro.
Itama ta makara batayi Salla kan Lokaci ba
Ta koma ta Kwanta abubuwwn da suka faru suna Dawomata Daki Daki Ya Imran na kuka yana Rokomta Tabdijam..Daman abun akwai Zafi Wlh inda tasan hakane Da bata Fara ba Ta gwammace su zauna haka har Abada ta Zata iya Dadin Tabe Tabe ne Dan Romancing din da yayi mata Jiya Ashe akwai babbar harka..?ita kam baza ta koma ya Kasheta ba.
Yunwa ce ta Fito da ita Daga Daki Ta Zata ya Fita aiki Kitchen ta Shiga Ta Dafa Ruwan Zafi tasha Tea kadan Jikinta Duk ba Dadi.
Tazo Shigewa Dakinta taji kamar Nishinsa Daga Ciki sai ta Dawo da baya ta kasa kunni sai ta karajin Nishi Sosai Tsorata tayi da batasan ta afka Dakin ba yanayin Data gansa Kwance kan gado yana ta Mirgina Rike da maransa yana Gurnani da Nishi
Da gudu ta karisa gabansa Tana Fadin"Innalillahi ya Imu..?meke Damunka na shiga uku..,!
Take Fada Tana Rikosa Muryanta Dayaji kamar abun yama karu ne Tana Rikesa kamar ta karamai Ciwon nema ya wani Mirgino Gabadaya Lokaci Daya da ita Jikinsa bai Tsaya Jirantaba yayi mata Rumfa Cikin Azaba yake Fadin"Ke kika Fara..Kuma ke zaki Karisa..!
Tana so tayi mgana ya hanata ya Kannayeta da Bakinsa gefe Daya da Girman Jikiinsa ba Hanyar Tsira Duk iya Kokarinta ta kasa kwataan kanta ta Riga ta Sadakar Yau ba Hanyar Tsira Domin yau din ba Imran bane wani ne Dabam ya juyemata kamar wani Zakin Daya yi kwanaki bai samu abinci ba.haka yake juyata yana Sarrafata cikin Sauri da Gaggawa Cikim Kosawa da Fitar da rai Cikin Rauni da Fitowar wani abu Daya Gallabesa.
Inteesar batasan aWata Duniya Take ba Sama Sama taji yana karanto addu"ar Saduwa da iyali bata da Wani tsumi Ballatana Dubara shima bai isa ya Dakatar da kansa Fadamata ba ssi dai ya samu Turjiya sosai kafin ya Samu Shiga bayan ya sakamata Karfin da in Cikin Hankalinsa ne bazai sak mata shi ba.
Lokacin Dayajisa ya shiga Cikin Tsudum Ya salam kawai ya Furta Zufa na karyomai,sanda ya Fara kai da komo aciki kadan ya Rage bai Zare ba Sai kuka Hawaye Share share Inteesar ma kukanta Take Na zucci Tunda Bakinta ma ya Rufe Saboda azaba Imran kuwa Tun yana iya Gurnani da kukan Boye Har baisan sanda ya Wage Murya yana Kukan Gaske ba Ihu sosai yake kwararamata da guranina da sumbatun da ita bazata iya gane ma kowani yare bane illah yaran Murza da uban Wahalan Datake ci hannun Maza,Domin gabadaya sai da ya juyemata wannan nauyin maran nasa da Duka Ruwan da ya Tara Shekaru Talatin da suka gabata ya Share Mintina Talatin da wani Abu yana kai komo kafin Komai ya Tsaya Lokacin Daya Jisa ya Samu Cikakken Natsuwar da bai Taba Samu ba Tunda yazo Duniya ba..
Kanta yafada Yaraf kamar wani kayan Wanki Numfashinsa ne kadai ya Tabbatar da Ransa Bata iya Motsa ko Hannunta kan Nauyin daya Sakarmata Ya Toshe mata Hanci da baki yasa Cikin Muryan da bata Fita Tace"NUMFA...SHIIII...Na...!!!!!
Take Fada da Dishashiyar Muryanta Data sha kuka ta Dishe Saboda azaba da karban bakon Lamarin da ya Girmeta alokacin da bata Shirya ba.









*Shakira..*
3/30/22, 08:48 - Ummi Tandama😇: *GMB2🅿�28*

*Wannan Littafin na kudi ne don Allah kada ki karanta in har kinsan baki biya ba N300 ne kachal kan wannan acct din 0552179550 Gtb ku sani ku kara Sani Mace mai aji mallakan komai nata nakeyi bata jiran abun Sata 09069067488*

Kwata kwata bai jita ba Saboda har zuwa lokacin bai gama Fita Daga Cikin Duniyar da Inteesar ta kaisa ba,Duniyan nan da bai Taba Tunanin akwai Wata Duniya bayan Duniyan da suke ciki ba Yana jinsa kamar yana yawo acikin gajimare ne Dadin na Ratsasa har alokacin bai Dawo Cikin Hayyacinsa ba Shiyasa bai ji sanda Inteesar ke faman kokuwa da Numfashinta ba.
Mutsun mutsun kwatar kanta Take yi Saboda Numfashinta Dake barazanar Fita Daga Jikinta,yasa ta kara Fadin"Numfashi na...!!!!
Cikin Dashashiyar Murya, Data sha Wahala,kamar acikin mafarki haka yajita Daga sama,sai da yadan kara Saurarawa sannan ya kara jin muryanta Cikin galabaita da Fuzgar Numfashi Tana Kara fadin"Numfashi na...!
Da Sauri ya Dago Rikitattun Idanuwansa ya sauke akanta Lokaci Daya yana kamota zuwa Jikinsa Cikin Kasala da Muryan kuka yake Fadin"Inteen..Inteesar..!
Yafada Cikin wani yanayin Fitar Hayyaci,gabadaya sai taji kamar barkonu Daga kasanta Sanda ya Dagota shiyasa ta saki Karamin kuka Cikin Muryanta da bata Fita Saboda Azaba sai alokacin ya Fahimci A inda yake Kwance Dare dare kan Jikinta Da Sauri ya Dagata yana Rawan jiki,bai ma Cikin Natsuwarsa yasa ya Diro Daga kan gadon yana Binta da kallo Daga Samanta Har kasanta ganin yadda gadon gabadaya yaHargitse kamar an yi wasan kura akai Ita kanta Inteesar din Imran sai da yaji Faduwar gaba yadda yaga ta Koma kamar bata da Rai Numfashin ma a Wahale take Fitarwa Saboda azaban Datake ji Tana so tayi kuka ammh kuma Muryanta ta Dishe sai da na Zucci Hawaye na Bin Gefe da Gefen Idanuwanta.
Boxer dinsa ya Raruma ya saka Jikinsa na Rawa Cikin Rashin Natsuwa Dukawa yayi a gaban gadon yana kallon Inteesar sai alokacin ya Fara Fahimtar aika aikan daya aikata Cikin Fitan Hayyaci Da Rashin Sani.
Hannunta ya Riko Shi kanshi Jikinsa ma Rawa yake yi Ganin yadda Hannun yayi Sanyi kuma ya saki kamar gawa yasa ya Firgita ya Tallabo Fuskarta da Duka Tafukan Hannunsa Cikin Rawan Murya yake Fadin"Inteesar..Inteesar..MARYAMA..!
Yake Fada Cikin Rawan Jiki da na Zuciya Dakyar ta Bude Kumburarrun Idanuwanta tana kallonsa kafin ta koma Ta Lumshe Tana jin Kirjinta na Suya K'ishi Take ji kamar wacce ta Shekara bata sha Ruwa ba
Ganin ta maida idon ta kulle ne yasa ya Fara Bubbuga Kumatunta Cikin Rudani yana Fadin"Kinga..Bude idonki..Plz ki Taimakeni..Kinsan fa bansan komai ba ban Shiryama wannan Ranar ba Wlh bansan haka Zata Faru ba Ki Taimakamin Maryama ki Bude idonki ki Fadamin Wani Abu zanyi..?ta ina zan Fara..?Taya Zan Taimake ki..?
Yake Fada Cikin Fitan Hayyaci Lokaci Daya yana Bubbbuga Kumatunta Inteesar Ga Raki ga Shagwaba ga Ragwanta Duk da Imran ya Farmaketa Lokacin da bata Shirya ba yaji mata Rauni Rauni irin wanda kowani Cikakken Namiji yake Jima Matarsa ta Sunna Datakai Budurcinta Dakinta.
Sai dai ita abubuwan sun Hade mata ne yasa take kwance yaraf kamar Wacce aka Ciroma ya"ya Biyu,ko kuma Wacce Ta kwana Goma Tana Naguda Lokaci Daya ta Fita kammininta
Jin abunda yake fada ne yasa ta Bude ido Tana Fadin"Ruwa..Ruwa..!
Tana Cije Bakinta Daya Bushe jin Abunda tace ne yasa ya Kwashi Gudu ya Fice Daga Dakin kamar zai Kifa,Da Idanuwanta da sukayi mata Nauyi ta Bisa da kallo,Tana so ta tashi Ta Taimaki kanta ta kasa saboda Tasan Inran bai san komai ba kuma ta Tabbata baisan ta yadda zai iya Taimaka mata ba.
Duk da bata Taba Zato ko Tsammanin haka Daran Farkon yake ba,Tadai san Mata suna shan Wahala ammh bata Taba Kawo ma kanta Wahalan Har takai irin wanda taci yanzu hannun Imran ba Duk da bata karance karance ammh Lokacin suna Islamiya Tasan Abubuwan addini sosai takuma san yadda Mace Zata Taimaki kanta in Miji ya Risketa adaran Farkonta Shima din irin adan Labarin kawaye Sama sama tasan haka.
Dakyar ta iya Mike Zaune Tana Cije Baki Tana Wayyo Wayyo Hawaye na Zubomata ji take kamar an Saka mata Barkonu a kasanta Tsoro Taji da taga Jini jini Duk ya bata zanin gadon Har ya Fara Bushewa a wajen Kafafunta Inteesar Ta Fashe da kuka kamar wata karamar yarinya Daidai Lokacin da Imran ya dawo Dakin Cikin Hanzari kamar zai Kifa Dauke da Goran Ruwa mai Sanyi da Karamin Cup.
Yana Daga Tsayen ya Bude Goran Ruwan yana Tsiyayamata Cikin Fitar Hayyaci yake Fadin"Plz Stop Craying.ya zan yi in kina wannan kukan..?
Yake Fada shima kamar zai yi kukan gabanta ya Dauke yana Riko kanta Da hannu Daya Hannun Dayan kuma yana bata Ruwan da Sauri ta Karbe ta Shanye ya Kalleta yana Fadin"More..?
Kai ta gyadamai da Sauri ya Tsiyayamata again ya bata sai da Shanye Duka Sannan ta koma tana Sauke Numfashin Wahala da azaba sai Kuka kuma Imran Zaman Dirshan yayi agabanta ya Dafe kumatunsa Cikin Tagumi yana Fadin"Ya zan yi..?kina wannan kukan duk Rudani kike yi Inteesar..Ki Fadamin dame zan Taimaka miki ni bansan komai ba..!
Yake Fada yana kallonta Inteesar ta Kauda kanta Cikin wani yanayin da ita Kadai ta san yadda take ji.
Ta rasa ta ina zatayi mai bayani ma ya Fahimceta Shi kuma Sai yau Rana ta Farko Daya Fara jin Haushin kansa da bai Damu da sanin wasu abubuwan ba,Gashi yau Rana tazo mai Rana mafi Muhimmamci da Tarihi a Rayuwarsa baisan komai akanta ba Yau din yaji Takaichin kansa Takaichin yadda ya Zama Careless akan komai
Wazai kira da zai Taimaka mata..?shi Mutum ne mai Sirri bayaso wannan al"amarin ya Fallasa ba Domin kowa ba sai Domin wannaan abun wani Sirri daga Cikin Manyan Sirrikan Rayuwarsa
Kukan Inteesar ne ya Damesa baisan Sadda ya Mike ya Zauna Gefenta ba ya Tarairayota Jikinsa Tana Wash da Kuka ya Rumgumeta kamkam kamar Zai maidata jikinsa cikin Farinciki da Annushuwa Suna bayyana Saman Fuskarsa bazai taba mantawa da wannan Duniyar da Inteesar ta kaisa ba shiyasa ya Zage yana ta Saka mata albarka da Kalmar Godiya sai ga Imran Abubakar Malami bai sani ba bai kuma san ma kila yanayi ba ya Tarkakare yana ta Lallashin Inteesar da ban baki da ban Hakuri Tunda yasan shi ne yayi Laifin Hadawa yake da Duka Baiwarsa da Kalamansa Wajen Lallashinta abaya yana Fadin bai iya Lallashi ba sai gashi kalaman na Fitowa Daki Daki kamar Daga Kwanyansa batare Daya sani ba Daman ai Sagir da Khalil sun ce Ranar Lallashin batazo bane Imran daman wannan ne Ranar..?tabbas in dai Domin wannan Koramar Dadin ce ba Lallashi ba ko Kwanciya Inteesar Tace ya Rikayi Tana Takasa sai ya Kwanta Indai Zata Cigaba da Kaisa wannan Duniyan komai take so a wannan Duniyan indai bai fi karfinsa ba ta Samu ta gama.
Dakyar ya samu ta Daina kuka da ban baki da komai ya samu ta Fadamai yadda zai Taimakamata Tana kuka Tana Turamai baki da kunkuni Duk yaji kuma ya Dauka,Da kansa ya Shiga Tiolet ya Hadamata Ruwa mai Zafi kana ya zo ya Dauketa Ya kaita har Cikin Jaccuzi din Inteesar Dataji Ruwan Zafi na Shigarta ai sai ta yanka Ihu Zata Fita ya Riketa sosai ya Dannata yana Shafa kanta Cikin Rarrashin da ya iyashi yanzu nan kuma ya Haddaceshi Har yana waniHura mata iskan bakinsa ganin yadda Take Zufa.
Da Kuka da majina da Ihu Harda Duka Haka Imran ya Jure kafin ya gama Taimaka mata ta gasa kanta inteesar bata lura da Naked take ba sai da tadawo Cikin Hayyacinta Dafe Kirjinta Tayi da Hannayenta Tana Kallonsa da Jajayen Idanuwansa Tace"Ka Fita zan yi wankan Tsarki..!
Imran ya Kalleta Cikin Rinannun Idanuwansa,cikin Sha"awa da Burgewa da soyayyarta Data gama Tsumasa bai ce mata komai ba Tunani yake yi Tunanin abunda ya Faru Mintina kalan da suka Shude yajisa Sakyau kamar an saukemai Nauyin Daya Dade asaman kansa wani Sakayau yake jin kansa kamar Jaririn Da aka Haifa yau.
Yasan in yace bazai Fita ba Rigima ce kawai da Kuka to ya ya iya..?shi ya Tabo ma kansa Inteen Daddy yar Rigima yar Shagwaba Dole yayi Hakuri Fita yayi Daga Tiolet din yana Dariyan Nishadi aransa yana Fadin Daga baya kenan ganin yadda take Danne Kirjinta saboda kada yagani Yo shi da yagama ganin komai Har suka sha Tsotsa da Murza son Ransa To ita kanta ai ta Karbi Murzan Daga Hannunsa.
Shi kanshi ya Firgita da Jinin Daya ga ya bata Zanin gadon Saurin yayeshi yayi ya Dungule wai Saboda kada Ta gani baisan Tana gani ba yama raasa Mafita saboda baisan komai ba Bata jima ba sai gata ta Fito Daure da Towel Tana Bin bango kanta ya jike da Ruwa yana Diga da Sauri ya Kariso Gareta Zai Riketa ta Shagwabe kamar Zatayi kuka Tana Fadin""Ni ka kyaleni..!
Tafada sai Hawaye baya yaja yana Daga Hannunsa alamun yayi Saranda yace"Na kyaleki..!
Yafada yana kallonta baki ta Tura Tana Jan Hanci da Tale kafa kamar Wata yar kaciya ta wucesa Batama Tsaya Daukan Rigarta Dake yashe a kasa ba wacce Imran yayi Gumurzu da ita,neman Hanyar Fita Take Daga Dakin yayi Kasake yana Binta da kallo Tafiyarta Kadai abar Dariya ne dayasa baisan Dariyansa Har ta Fito ba Tana gabda Fita Taji Sautinta Dariyansa ta Waigo Tana Kuka Hawaye Shabe Shabe tace"Eh ai kayi min Dariya..Tunda kamin mugunta..Ji yadda nake Tafiya dna Taka Kafata sai naji Zafi kamar Zan Mutu..!
Kawai sai ta Fashe da kuka da Sauri ya Karisa gareta Ya Rumgumota jikinsa Tana Dukan Kirjinsa cikin Shagwaba da Raki Tana Fadin"Ni ka kyaleni..bayan kamin mugunta..!
Take Fada Tana Tsiyayan Hawaye,Shidai bai da ta cewa Ya Matseta acikin Jikinsa bai bata Damar kara wani Motsi ba yana Fadin"Am so Sorry..Kanwata. Ba Laifina bane ba ke kika ja ba..!
Yafada shima cikin Muryan Shagwaba da wani Sanyi Inteesar bata isa ta bijirema wannan Lallashin ba Dole ta Lafe ta Cigaba da amsan Sabon Karatun Imran da acikin Ranta Take Mamakin Daman ya iya..?Ko yanzu ya Koya..!
Duk yadda taso ta Zille Hanata yayi,Dakinta suka koma ya kanannadeta,shi ya shafamata mai ya Saka mata Wata Riga iyakarta Gwiwa mara Nauyi,Sannan ya kwantar da ita Har Lokacin sai jan majinan kuka Take ba Hawaye Agurguje yaje yayi wankan Tsarki,Zanin gadon kuma ya Jefa Cikin kwandon wanki,Ya bude Wardrope dinsa ya Dauki wani Zanin Gadon ya Shimfida sama sama a karkace shi kuma ya saka riga da wando Yana Sauri gabadaya Hankalinsa na kan Inteesar Koda ya koma Dakinta Barcin ya Fara Fizganta Wayarta ya Dauka ya Shiga Goggle yayi Research din yadda Zaka kula da Macen da akayi Disvirging dinta nan yaga Mataki mataki na yadda ake Basu Taimakon gaggawa bai Tsaya ya koma Dakinsa ya Dau key din Mota ya Fice Daga gidan phamarcy yaje ya siyo mata maganin Rage Radadi,Koda ya Dawo ta Farka Bata gansa ba Sai kuka Zaman Lallashi ya karayi Dakyar tayi Shiru daya nuna mata Mganin Dayaje siyomata,Tea ya je ya Hado mata mai Kauri ta sha ta Hada da mganinta da panadol ta koma ta Kwanta Tana Murza ido..
Ba Jimawa Barci ya kwasheta,Sai alokacin Imran ya samu Natsuwa ammh fa kanta na kan Cinyarsa shi yana Zaune yana Shafa kanta ai shi Ko alaman barci bayaji Farinciki Da Annushuwa sun gama Cikamai Ciki Uhm tuna yanayin kadai in yayi sai Tsikar Jikinsa ta tashi yana jin kansa ya tashi Daga Imran ya koma Cikakken Imran babban Mutum Daya Tanadi Duka jin Dadin Duniya Inteesar yar albarka ya rainata yana ganin bazata iya dashi ba sai gashi ta bashi mamaki Ta Daukesa Tsab Ta kima Shayar da shi Zumar da bai Taba Tsammanin akwaita acikin wannan Duniyan ba Wlh inda yasan haka auran yake in ya Zubamata ido Shege yake da Tuni ya Dade da Shiga koraman nan yana Ninkaya Irin wannan Ni"ima haka ai ba"abun ya Tsaya wasa bane.
Inteesar ta sha barci sai Chan da Rana Ta tashi bayan Sallar azahar,Shima Imran barci ya kwashesa alokacin Kukanta ya Farkar dashi taji Sauki fa Ammh Inteesar sai Bullo da Tabara Take Kala kala Ranar Imran Ko Sau Daya bata barsa ya Huta ba Daga tace wannan sai tace wannan tace ya Dafa mata Taliya ita Zataci bai iya komai ba ya rasa ya zai yi kuma tace bata son na Siya Imu kamar zai yi Hauka Ba Halin
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment