Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»Ώ[3/9, 10:54] β€ͺ+234 706 870 0853‬: [1/21, 5:51 PM] KHALEESI🎭: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’
BOYAYYEN KUDIRI.
NA KHALEESI
NOBLE JUDGE.
πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
Bismillahir Rahmanir Rahim, Mai kowa Mai komai ya bamu ikon fara wannan Novel,ya Ar-Rahmar Rahimin ka bamu ikon kai karshen novel dinnan,ka kara mana hikima da Fasaha, kasa mu kayatar,Nishadan tar harda ilimantar da Masu karatu,Amin.

Wannan shafi naku ne @KHALEESI'S FORUM, i love u all😘.
Page 0⃣1⃣.
[1/21, 6:07 PM] KHALEESI🎭: Krrrrrrrrrr,wani annoying sound ya kauraye dakin,ta koh wani sako anaji,amma matashin dake kwance saman wani king sized bed meh zanin gado silk black color beh nuna alamun yasan akwai wani disturbance bah,saida alarm din ya gama bayan five minutes daidai alarm din ze sake wani kara ya dora hannu saman button din daze kashe alarm din,
Ya dade da tashi daga bacci kawai dai kasa sauka yayi daga saman gadon,koh motsi bayayi,sanin in alarm din ya sake yin wani kara wani ze shigo shi yasa ya kashe,
A hankali ya sauke kafafun shi kasa sannan ya mike tsaye da wani vigour yayi mika hade da addu'a , a hankali ya taka ya nufi wani kofa da madubi ne,kaman baya san ganin face dinshi dan haka beh kalli wurin bah sai tura kofar da yayi ya shiga bandaki,


"Good morning sir" beh kalli inda PA dinshi ke jera mai suit din daze sa saman gado bah sai dai ya ansa da nashi
"Mrng" din
"Sir, mamanka ta kira dan ta fada cewa zakuyi brunch anjima tare" yana sa kayan shi ana fadamai duk abinda zeyi a ranar

"Bazakayi breakfast bah sir" ya girgixa kai
"Angama komai kai muke jira sir" ya dan dade ya tsaye yana tunani kafin ya fara tafiya yana magana
"Alfie ina so ka bincika in mom nada meeting lokacin brunch dinmu" kafin su bar gdan har PA dinshi yayi confirming

"Eh,a daidai lokacin kuma tana da meeting da Danyah" girgixa kai yayi
Mamanshi ta saba yi mai haka,sai tace zasu je cin abinci tare sai ta taho da wata,da an dan fara magana zata tafibta barshi da wacce tazo, duk hanyoyin ganin ta saman mai budurwa ne shi kuma he's not interested
"Ka kira kace ina da meeting a town na gaba"
Zuwa yanxu sun iso wani building meh kusan 40 floors, nan mutane suka hau gaishe shi har ya kai executive elevator, shi kuma PA dinshi Alfie ya bi na sauran

"Good morning sir,Alfie yayi forwarding call zuwa office dinka" ya juya ya kalleta
"Call din mom dinka ne" sannan ya wuce office din dake da view din city din,duk da wurin buildings ne kuma street din is always busy
"Mom,good morning" ya dauki wayan tun kafin ya zauna
"Naji kana san dissing dina" seat din dake kallon nashi kujerar yaja ya zauna suka cigaba da magana

"He's Here" yaji muryar mamanshi tace daya shigo cikin classy restaurant din
"Salam Alaikum" daga maman har yarinyar suka ansa sallamar
'At least wannan karon musulma ce yarinyar' pecks biyu ya manna mah mamanshi a kumatu

"Danyah" ta kira sunan yarinyar tana nuna shi
"My son My pride Mubarak Ehsaas Mas'ud" yarinyar tace mai hello da murmushi
πŸ™‹πŸ»β€β™‚ hannu kawai ya dan daga mata

"Ehsaas she's Danyah,farkon zuwanta Australia kenan,babanta business Associate din babanka ne shi yasa ya zama duty dinmu mu kula da ita" ya jin Jina kai
"Welcome to Australia" tace tnk u

Abinda ya burgeshi da ita shine ta gano baya san zaman dan haka tayi making excuse din tana da wurin zuwa

" Ehsaas " da murmushi ya juya
"Dad,you're back" ya karasa cikin vast living room din ya zauna saman kujerar da babanshi yake yana karanta newspaper, suka rungume juna

"Sir,Alfie ya kawo duk abubuwan daka bari a wurin aiki da mota,kuma yace ka duba wannan its urgent" juyowa yayi ya kalli maid din dake miko mai fax
Sentence daya ne kawai saman paper

*Am in Nigeria, in case you look for me*

"That traitor, tare yace zamuje fah" babanshi ya kalli paper din

"Ehsaas kasan mamanka bata son abotar dake tsakanin ka da wannan yaron" yayi dan kasa da kai

"Mom nasan abubuwa dayawa kuma duk ina kokarin ganin nayi mata su dad,but Haider is my best friend"

"Lifestyle dinshi ne beyi bah"
"Ya canza ai dad,Allah kuwa,kuma i can handle temptations" babanshi ya girgixa kai

"Ba Haider ne matsalan mom bah dad,Nigeria ne bansan dalilin da yasa bataso in je can bah,kuma family dinta can fah ban san ko daya daga cikinsu bah" ya cigaba da fadin abinda ke cikin ranshi

"Anan family dinka suke Ehsaas, babu abin tsinta a Nigeria nan ne nationality dinka" muryarta ta katse shi,kallon babanshi yayi dan ya agaza mai amma mutumin ya maida kai cikin newspaper

"Kiyi hakuri mom,ba da niyyar upsetting dinki na fadi abubuwan nan bah,sai dan zuciyata na yearning tasan abinda yake boye". Dauke kai mamanshi tayi sannan ta tashe shi shida baban shi dan suci dinner.


Alhamdulillah. Anyi first page,duk da munso ya zama more captivating,but akwai time the story is only starting to unfold,sai mun hadu a nxt page. Ciao,luv u all.
[3/9, 10:54] β€ͺ+234 706 870 0853‬: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’
BOYAYYEN KUDIRI.
NA KHALEESI,
NOBLE JUDGE.
πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.

Your comments always make my day,tnk u beloved readers.

0⃣2⃣.


"My son,yau friday fah ain't you going to the mosque" tashi yayi zaune yana jan bargon
"Good morning dad". Ya fada a gajiye kaman baccin da yayi gajiya ya kara mai

"Har yanxu baka manta abinda ya faru jiya bah" ya dan saki fuska

"No dad,komai lfy,am good" ya dan rugume babanshi dan ya kara ma abinda yace karfi
"I know you Ehsaas, yau koh tsayawa gaishe dani bayan mun iddar da sallah bakayi bah,so i know abin na damun ka"

Mas'ud Mubarak babanshi business man ne daya je Nigeria 37 years ago inda ya hadu da baban mamanshi,wanda koh sunan shi beh sani bah

"Da koh zaka fadamin yadda ka hadu da mom har kukayi aure" dalilin da yasa yayi tambayar dan ya dan samu info akan yan uwanshi dake Nigeria

"Ahhhhhh,kaman jiya ne" baban shi ya fada da murmushi yana dan shafa gemun shi

"Fadamin toh daddy" baban shi ya girgixa kai
"My son shirya muje masallaci tukunna in mun dawo sai in fada maka"

Lokacin sallah beyi bah,sai dai dan karsar bata musulmai bace bah dan haka masallaci na dan Nisa da su

"Gashi Ehsaas" babanshi ya miko mai hannu,kawai mika hannu yayi ba tareda yasan abinda za'a bashi bah
"Oh! Na gode dad nama manta nasa links" abinda babanshi ya mikomai wanda ya zuba cikin cup holder din SUV dinsu ya fito ya bari

"Wow! Haduwar ku ya birgeni dad" ya karasa yana dariya
"Mom dinka tace haduwar mu ordinary ne,boy meets girl sai marriage babu abu extraordinary aciki" ya dan yatsina fuska,sai ya nemi abin fada dan ya cin mah burinshi na jin wasu abubuwa

"Love at first sight ne" sukayi murmushi su duka, babanshi ya danyi sipping tea din dake gaban shi sannan ya sauke numfashi

"Dad in rashin haduwar mom da danginta yana damunka,meh yasa baka taba mata magana akai bah" baban shi ya tsare shi da ido

"Yaushe na taba cewa yana damu?" Ehsaas beh ansa bah dan yasan ba ansa yake nema bah

"Matata ce My son,dole ne in goya mata baya a decisions dinta" ya girgixa kai
"Kaima zaka iya bada naka shawarar ai,koh ka fadamata kai abinda kaga ya dace ayi"

Zaune suke saman bar stools dake kitchen, sun juya mah kofar shigowa baya, anan tsaye kuma mamanshi ce ke sauraron duk abinda suke cewa

"Badai kana nufin baka san abinda ya faru bah dad" baban shi ya girgixa kai
"Nasan abinda na sani,sauran i wasn't told"
Ya kamata in san abinyi, ta cije lebe tana murza yatsunta, tunda ya dage akan maganar zuwa Nigeria kuma har yaja hankalin babanshi tasan bazataji karshen zancen bah har sai yaje, dole ta hada plan din daze kaishi ya dawo dashi ba tareda ya hadu da any member din malik/King family bah

"Ya mom zataji da ace nine na tafi na barta ba wani lbr har shekaru talatin da wani abu" babanshi ya dan jawoshi
"Ban yadda kayi criticizing mamanka bah,kaji koh,ko kadan kar kayi judging dinta"

Jingina tayi da kofa tana tuno faces din yan uwanta,tasan yanzu ba haka suke bah dan 36 years ago bah karamin time bane bah,at least tana magana da mamanta,

"Daddy kana ganin in nace mah mom zanje Nigeria zata bari" baban shi yayi dariya

"Ni dama nasan bazaka share komai bah sai kasan abinda ya faru, halin ku daya da mamanka" Ehsaas ya dora kai sanan kafadar babanshi

Ga damarki nan Safiya,maman shi ta fadama kanta, anan tayo deciding bari yaje Nigeria dan ya hadu da mamanta,tasan ganin Grandma dinshi ze dauke mai hankali gameh da sauran yan uwanshi,

"Ga Mom dinka anan meh ze hana ka tamduka ta direct"
Juyowa yayi ya kalli mamanshi sannan babanshi dake kokarin boye face dinshi

"Sannu kaji" mamanshi ta fada amma yasan bada shi take bah
"Kema kin san halin danki da san jin kwakwaf,da bance komai bah baze kyale ni inyi bacci bah" maman ta saki fuska sannan ta karasa ta rungumesu su duka

"Ehsaas" ta zauna tsakiyar su
"Aganin ka na tauye maka hakkin ka na ganin yan uwanka" ya girgiza kai ita kuma ta daga mai kai

"Ni uwace Ehsaas, kuma kaga ina gudun yan uwana,kasan baza'a rasa babban reason ba koh" ya daga mata kai
"Kuma nasan duk abinda zakiyo sai kin fara tunani na sannan kafin kisa wani a baya,am sorry selfishness dina yasa na bata maki rai" ta shafa face dinshi dan yanxu babu abinda zatace da bazeyi mata bah

"Zo ina da surprise da zan baka" ta jashi zuwa office din baban sannan ta kunna monitor din dake saman table

"Wannan mom dina ce" ta nuna mai hoton wata mata data dan tasa amma daka ganta kasan akwai sauran karfinta

"Your grandmom" ya kura ma monitor din ido
"She looks just like you" ta dan dukeshi
"So kake kace na tsufa koh meh" beh biye mata bah ya fara kokarin skype din

"Toh mazarin kadi,ka jira manah akwai babban time difference tsakanin mu,kuma ba wannan ne kadai albishir dina bah, you can go to Nigeria" ya tashi tsaye yana jumping

"On one condition, babu wani neman relatives wurin umma dina kawai zakaje"
"Umma" ya maimaita sannan ya bata nod
"Oh! I love you so much Mom" ya bata pecks a kunne

"Nina!" Ya fita yana kwaka kira
"Anyone" ya kara da karfi,
"Wai ina yan aikin gdan nan" sai lokacin wata tazo
"Ki kira Alfie kice ya sanar da Haider am on my way,am coming"

"Ga dayan matslata nan" Ta fada mah dad dake tsaye gefenta suna kallon excitement din dan nasu
"Ai ke baki da matsala tunda zaki iya sa golden boy dinki yayi duk abinda kike so" ta dan kalleshi da smug smile

"Haider ne matsala ta, tun daga ranar da muka hadu yasan koni wacece,kuma kasan yadda Ehsaas yake attached dashi,wata rana ze iya fadamai daga family din da nake"

Bayan dad ya gama sauraro ya jin jina kai
"Am not worried safiya,nasan zaki samu mafita" ta murmushi dan tasan saidai in bata zauna tunani bah

'Wannan wani irin family ne da mom bata so in sani' ya tambayi kanshi bayan ya shirya maganar shi ta farko da kakarshi ta wurin uwa.


Muje zuwa yan uwana, wuyar aiki ba'a fara bah,yanxu tunda mun fara bazamu gajiya bah sai mun sauke in shaa Allah,ku biyo mu kusha lbr

Daga KHALEESI DA NOBLE JUDGE. Send youe comments to this No 09033325153. Tnx
[3/9, 10:55] β€ͺ+234 706 870 0853‬: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’
BOYAYYEN KUDIRI
NA KHALEESI,
NOBLE JUDGE.
πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’


0⃣3⃣

"Baka san yadda na kagu in ganka bah Ehsaas" yayi murmushi
"Nima haka grandma"

"Gashi birthday dinki ya kusa, zan zo a daidai kenan" ya dauki laptop din yana nufan dining area

"Dole ai grand celebration" ya zauna ya je gefen shi saman table, sannan wata maid ta fara serving mai abinci

"Mom dinka ta fadamin duk abinda zaka bukata,kuma in shaa Allah yau zan gama preparations, gobe zanzo in tarbe ka" yayi yake

"Grandma keda wa kuke zama,naga baki kira kowa mun gaisa bah" ta danyi murmushi

"In Allah ya kawo ka gobe sai ka tayani zama" shima yayi murmushi

Kenan mom ta toshe bakin kowa,babu wanda ze yi min bayani,

"Ina fata bazaka gaji da zama da tsohuwan nan da wuri bah" ta fada da tsokana

"Ai grandma in nazo sai na fanshe years din danayi bana nan" ya cigaba da cin abinci

Suna cikin video call dinne wata meh aiki tazo rada mai abu a kunne

"Grandma wani abu ya taso,yanxun zanyi maganin shi in zo" tace toh sannan ya bar wurin

"Ehsaas yanxu ake fadamin cewa Alfie baya da lfy dan haka bada shi zaku tafi bah" yaga ita da kanta take hada mai kayayya kin shi

"Mom ki bari wani yayi manah" beh rufe baki bah wata meh aiki ta karaso cikin dakin shi

"Ma'am, pls allow me" ta bata wuri amma kuma ta cigaba da fiddo kaya daga drawer

"Koh munje da Alfie mah he won't be of much help, dole sai na samu wani PA acan" maman shi ta tsaya da harhada kaya

"Hakane fah,tunda kai bakone a wuri ya kamata ace kanada guide, bari in kira umma dan ta neman maka driver da kuma PA, yadda bazaka dinga takuta nata bah" zata fita yace ta barshi zeje ya fadamata

"Ma'am wayar shi na ringing" wata ta shigo tana mika mata
"Wake kiran shi" ta fada tana harkar gabanta
"My pal aka rubuta a jiki"
Koh ba'a fada bah tasan Haider ne dan dashi ne suke abota sosai

"Kai mama's boy dinnan kana da problem, Jikin ka nata jigi jigi dan kaji na dawo naija koh, shine ka biyo ni"
"Hello Ehsaas" ya fada daga dayan bangaren da bata ansa abinda yace daga farko bah
"Salamu Alaikum". Tana ji yace 'oh shit' kafin ya ansa yana gaisheta

"In baya nan ne zan kira anjima"
"Har kaji zuwan shi Nigeria kenan" yace eh

"Good, ina so kayi min wani abu daya"
"Allah yasa zan iya"
"Ka tabbata Ehsaas beh hadu da King family bah, in kayi haka zan san ka damu dashi yadda ya damu da kai"

"Amma ai yana da ryt din sannin yan uwanshi" tayi tsaki
"Ba shawara nake nema bah, zakayi koh ba zakayi bah" taji yaja numfashi
"Ni dai baze ji daga bakina bah,but in ya gano da kanshi bazan hana shi bah" ta jin jina kai
"Shikenan na yadda da hakan" kashe wayar take kokarin yi Ehsaas ya shigo

"Mom"
"Yauwwa Ehsaas ga Haider" ya fasa fadin abinda zeyi ya nufi wayar

"Imbecile, ka kagu ka ganni ne" ta girgixa kai, maza ma sai a hankali ta cigaba da aikin ta shi kuma ya fita zuwa balcony yana facing babban filin gdan da akayi parking limousine fara kal a wurin da black SUV guda uku, motocin sun zagaye wani fountain dake fidda ruwa color din Nigerian flag, ko ina na gdan anyi painting dinshi white sai wasu dakuna ne kawai masu colors daban,

"Ya kake dude"
"Am fyn Ehsaas, gobe din zaka shigo"
"Yes, gobe in sha Allah" yaso tambayar friend dinshi halin da yake ciki amma sanin Haider yanxu sai ya nemi excuse din katse kiran

"Ban yadda mamanka tace kazo bah" yayi dariya
"Allah naxata guduwa zakayi, saida mukayi magana yanxu tace in kula da kai na yadda" yayi ajiyar zuciya bayan ya gama dariya

"Ina fata zaka taimakeni yin abinda ze kaini" sukayi shiru na dan lokacin kafin Haider yayi magana
"What ever you need bro" yayi murmushi dan yaji dadin haka

"Sai mun hadu a my country"
"Sai kazo mun kara ka dai"
"Hmmmm"


πŸ‡³πŸ‡¬NIGERIAπŸ‡³πŸ‡¬,
KADUNA, ZARIA CITY. 3:27AM.

"Na kara ganin ka kusa dani saina murkushe ka, ARGHHHHHHH" ta karasa zancen da ihu tana matse hannun baiwar Allahr data rike

"Yau ni na shiga uku, dan Allah ku saukake min wannan azaba,😭😭😭😭🀣🀣🀣🀣🀣🀣"
"Sannu kinji" yarinyar data matse mah hannu ta fada
"Sannu" ta kara fada

"Aliyah kada ki rufe kafafun ki, sannan ki cigaba da turowa"
Duka unguwar zomar ta kwada mata sannan ta kara bude mata kafafu
"Kai mama harda duka" maman ta harareta
"Da ta kashe danta kuma fah"
"Sannu kinga kin kusa haihuwa,yi kokari ki turo da karfi sosai" matar ta hau kuka
"Zafi ze kashe ni, shi dan durun uw*** can nagan shi yazo wurina, saina dan dana mai irin azabar nan" Asma'u ta gumtse dariyarta tana mata sannu

"Asma'u zo ki gani" tayi kokarin mikewa, amma Aliyah da zata haihu ta damke hannayenta taki saki
"Sai wani lokaci toh" da maman taga an riketa
"ARGHHHHHHHHHH" matar tayi karan karshe da tabbatar ze tashi kowa na unguwar,
kuma Asma'u na kyautata zaton yatsunta sun karye

"Masha Allah, baby girl ce" sai lokacin yatsunta suka samu aka sake su
"Mama bari in gyarata" ta zagaya tana karban abin goge jaririn bayan an yanke cibiya,

"Mama nasha kwakwar ina son in biki in zaki amshi haihuwa, amma baki taba yadda bah, toh meh yasa kika tasheni mu tafi tare yau". Ta

Please Login or Register in order to submit comment