Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

baya. Hatta da mutanen gari tamkar an shafe musu tarihin abin a zuciyar su babu wanda yake tunawa harta haifi yayanta guda uku yanzu.

Ban manta da Maqociya Aminiyar kwarai Anty Halima ba, itama tuni sun bar Lagos bayan da Baba yayi ritaya sun koma Zamfara da yayanta hufu yanzu dan a jere a jere tayi su tunda Allah ya bude mata hanya, hakan be saka mun yanke zumunchi ba kullum muna cikin waya ko chatting tana sake bani sirrika tana aiko mun da makaman yaqi nima kuma Alkahiri na be taba yanke mata ba, duk wani abu daya tashi na romon damakaradiyya sena sakata a ciki, ga connection da nayi mata da matan abokanan siyasar Yusuf suna siyan kayan Arziqi a gurinta duk wadda ta siya kuwa seta koma sanna ta qara kawo mata wasu shi yasa takance dani

"Ma'u haduwa ta dake ta zame min Alkahiri", na kance d ita
"Anty duk abotar da aka qullata domin Allah daman tana zama Alkahiri me girma fatana zumunchin mu ya dore har gidan Aljanna".

MURFI

Ina cikin Sujjada naji an bude qofar dakina an shigo, nasan Yusuf ne, Dan duk daren duniya ko qarfe nawa ze kai suna Meeting idan sun gama a gida ze kwana, akansa na qaryata cewar da ake yan siyasa basu da lokacin iyalansu dan nidai nawa Mijin yasha banban da sauran.

Kafin yara su fara makaranta ko wata qasar ze tafi qafata qafarsa, har kuma Yanzu indai tafiya bata wuce sati ba sedai na barsu a gida mu tafi balle kuma ace yana gida Nigeria ya kwana a wani guri da ba cikin gida ba gaskiya da wuya.

Seda na sallame na Shafa addu'a kafin na kalle shi ina murmushi nace
"Sannu Excellency se yanzu"
"Kinganni fa Asmy, mutanen nan sun huramun wuta da yawa, ni kuma ina kan bakana bazan yarda da duk wani sharadi mara tushe ba sedai idan zasu kwace tikitin takarar su su karba amma bazanyi abinda zanje gaban Allah na kasa kare kainaba, wai har party chairman ne yake munbarazana, nace masa duk aikin banza ne babu abinda zasu iya wanda Allah beyi ba".

Kusada shi na koma na kama hannunsa nace
"Babu komai ka tsaya akan gaskiyarka, ba abinda ze same ka da izinin Allah kuma seka cika burinka tunda dai kaine akan gaskiya su kuma qarya kuma a koda Yaushe Gaskiya ita take Nasara akan qarya".

"Shiyasa nake qara sonki Asmy ta saboda a duk sanda na rasa qarfin guiwa kina dawo mun dashi, Allah ya gafartawa Hajiya, maraicina kadan ne tunda ina da mace ta gari da bata mantawa dani a cikin Addu'ar ta"

"Amin yah rabbi, ni yaushe za'a bude mun ofishin First Lady ne na qaddamar da campaign dan dai kasan wannan karon baza'a barni a baya ba, First Lady lamba daya ba wasa ba kai wayaga Ma'u a Villa" na fada cikin wasa ian wani buda kafada irin yanda zan ringa tafiya a Villa.

"Ga babban office dinki nan, ai kici gaba da Sallah kina taya mu da Addu'oi dan ina ganin hasken su amma darajarki ai tafi qarfin ki fita yawan campaign dan zan iya zagewa mu daku da duk wanda yace ze daga miki yatsa, yanzu dai kawo mun Baqin Lipton kizo kiji wani abu, ni naga wani qyallin go shi ma kike kodai mun samu qaruwane?" Ya fad yana shafa goshi na, sena miqe ina dariya nace

"Rufa ni ka sayani, meya rage ban haifa ba ni kuwa da zan haifo shi Yanzu?"

"Bashir, ba kiyiwa Bashir takwara ba" ya fada har yanadaga murya dan na kusa fita daga dakin. Se nayi turusna wai wayo, wani abu naji ya motsamun a zuciya kai Allah karya kawo abinda baze wuce ba sena kalle shi ina murmushi nace

"Ai ka rigada kayi jana'izar Bashir a zuciyata dan haka bani da sauran qwan da zan haifa na saka masa sunansa, idan kuma jinjiri kake so to sedai mu haifi Yusuf Junior a Villah idan Allah ya kaimu".

TAMMAT BI HAMDILLAH

SAQON GAISUWA GA DAUKACIN MASOYAN LITTAFIN WATA KISHIYAR A DUK INDA KUKE A FADIN DUNIYA ALKAHIRIN ALLAH YA KAI MUKU 🙏🙏🙏
NA GODE DA JUMURIN BIBIYA DAGA FARKO HAR ZUWA QARSHEN LITTAFIN NAN ALLAH YA HADAMU A LADAN ABINDA MUKA KARANTA NA QARUWA YA YAFE MANA KURAKUREN DA MUKA AIKATA A CIKI
MASU KIRANA A WAYA DA MASU TUROMUN SAQO NAGODE, MASU NEMANA A DUK SANDA SUKA JINI SHIRU KWANA BIYU DAN TABBATAR DA LAFIYATA INA GODIYA SUNAYEN KU BAZASU RUBUTU BA AMMA DUK WADDA TA GANI TASAN DA ITA NAKE KUMA NA GODE KWARAI ALLAHYA SAKA DA MAFIFICIN ALKAHIRI
NAGODE ONE LOVE 🥰🥰😍😍

SE MUN SAKE HADUWA A LITTAFINA ME ZUWA 🙏🙏🙏.

MEENA VIP GROUP HAUSA NOVEL DOCUMENT for more information contact on
+234 7014979567
WhatsApp ONLY

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment