Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—
SAI'KA AURENI DOLE
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__


~NA~



*AYSHA A BAGUDO*

Godiya ga dukkanin yabo sun tabbata ga ubangiji talikai mamallakin sammai da Kasai Allah .
tsira da amincin Allah su Kara tabbata ga fiyayen halita annabi Muhammad (s. a. w)

*godiya mara iyaka*
GA dumbin mabiya litattafaina a Duk inda kuke cikin kasar Allah.
ina matukar alfahari daku ina kaunarku kmr yadda kuke kaunata.


*Jinjina gareku aminan kirki*
hauwa A usaman
hauwan baranda
Hassan Dan larabawa
huseena Dan larabawa
the only my khadeey pinky
murja (Mrs fa,al )
fateema abuje bagudo
Fatima inusa, mmn ilima
Hadiza, mmn twins
Maryam kalgo.
zeey labbo gwandu
naratu Ibrahim yauri
nafeesa Ahmed badamasi .
maimuna matar abdullahi
mrs Adam
ummu sulaimu
maryam tijjani Adam
maryam kalgo
Billy shantali ta surbajo
jiddatulkhairi tu
ijjani Adam,


*Gaisuwa gareku auntys dina*

aunty salamu
aunty Laila
aunty mother abug
ummu atfal
aunty sadaer danlarabawa
Aunty sadaer mmn afreen

*sadaukar*:

na sadaukar da wannan labarin nawa gabadayansa ga my hrt zuciyata hauwa'u A usman yar baiwa daga Allah .
Allah ya bar kaunar dake tsakaninmu har karshen numfashinmu .
ina kyawun yinki irin sosai din nan kaunarki gareni babu karya cikin lamarinta.domin kaunarki acikin zuciyata da jinin jikina yake πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—

~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH


Allah's messenger (s. A. W) said:
" the religion of (Islam) is simple "

Page 1

SPAIN


A babban birnin Barcelona dake kasar Spain me dauke da yawan tarin jama'a tare da wayan tarihi ,a can kasar yake zaune.
alhaji Adam cikakken bahaushe ne Dan Boko ne, km tsohon ambassador Nigeria .
a can kasar Spain yana da mata daya tal tmkr rai hjy baraka tare da ya'ya guda biyu abdulkabir da hauwa'u wace ake kira da ( iman) kasancewar Sunan mahaifiyar alhj Adam gareta.

Iman itace kebin abdulkabir byn shekaru masu yawa da hjy baraka da alhj Adam suka dauka byn haihuwar abdulkabir sannan suka sake samun haihuwarta.
" tun byn sanda aka sauke alhj Adam daga kan mukaminsa na ambassador .
sai jami'ar dake kasar Barcelona ta dauke shi amatsayin babban lectura .
sbd kwarewarsa sosai ata fanin rayuwar yau data kullun .
mutun ne shi me tsananin son hutawa da jin dadin arayuwarshi. kwata kwata baya son damuwa da takura, sannan yakasance mutun Mara son hayaniya da rashin son mgn .
a duk sanda zaga ganshi cikin nazari lamura yau da kullun yake akan aikinsa ko karanta magazine, yana koyar da darasin English language ne a jami'ar Spain . Lokacin da jami'ar Spain ta daukeshi aiki bai haifi daya daga cikin ya'yansa ba kasancewar bai samu haihuwa da wuri ba .
acan kasar ta Spain ya haifi AK da iman.

Burinsa arayuwa bai wuce 'dan'sa tilo daya daya mallaka abdulkabir ya samu nagartaccen ilimi ME zurfi ba.
hkn yasa ya samar masa admission anan cikin makarantar dayake koyarwa, domin ya dinga kula da movement dinsa da duk wani motsinsa . sbd yana mugu mugun son abdulkabir kmr ranshi km yana son yakasance yagajeshi takowani Fanni .
koma ya zartashi akomai na rayuwar duniya.
Sai dai kashi hakan bai samu ba domin kuwa abdulkabir (AK) ma'abocin holewa da emmata turawa ne.
mafiya tarin lokuta yana tare da matan turawa domin jin dadin rayuwarsa.
sai dai duk da wannan tarin iskancin nashi hkn bai hanashi meida hankali akan karatunsa na yau da kullun ba .
gashi da tsananin tarin ilimi maramisaltuwa. karatu ko ba'abiya masa ba, da zarar yakaranta litafin shikennan ya dauke tare da gamsuwa .
km ko sau daya malami yabiya masa darasi ya dauka Kennan acikin brain dinsa baya bukatar kari bayani ,sbd Allah yabashi wankakkiyar kwalkwaluwa me saurin daukar kowani irin abu. Ganin hk yasa alhj adam bai takura masa ba .
domin daman shi dai burinsa bai wuce Dan nasa yasamu wadataccen ilimi me zurfi ta kowani bangare ba km yana kan samu . mgnr holewa km daman yasan ba'a raba baturen mutun daita.
aganinsa tunda suna cikinsu Sun rigada 'sun zama daya.
shiyasa ya kyaleshi sai dai wani lokacin ya kan zaunar dashi yayi masa fada sosai.
sai km ta bangaren iman wacce take ss 1 alokacin alhj Adam bai yardar mata saka kananun kaya English wears ba kmr yadda matan can ke Yi ,sai dai tasaka na gida nigeria irinsu atamfa da shadda wanda ake dinko mata daga kasar Nigeria.
gashi ita km Allah yayita da mugu mugun son kananun kaya .
Iman ta kasance tana son wannan shigar ta English wears ,
musamman idan suka matseta ajiki Amman
dole tasa duk lokacin data saka kayan sai ta suturta jikinta da afterdress a saman kayan .
sbd gudun bacin ran mahaifinta.
hkn ke saka dakayi mata kallo daya acikin shigarta zaka dauka ko ta fito daga cikin jinsin larabawa ne. kasancewarta farace Sol gwanin sha'awa tmkr uwarta .

Duk da zaman alhj Adam akasar Turai hkn bai hanashi sada zumunci da yan'uwansa ba domin Duk karshen shekarar duniya agida Lagos yake yinta tare da iyalinsa hjy baraka da danta abdulkabir Da matashiyar diyarsu alokacin iman Kennan .

Cikin haka alhj Adam yayi retire, ya ajiye akinsa dayake matsannancin kauna arayuwa ,adadai wannan lokacin ne shima A K wato abdulkabir ya kammala da karatunsa na digirinsa na farko akan tattalin arziki kasa ..
Yayinda itama iman ta kammala da Karatunta na gaba da primary school .


Kmr kowace shekara da suka saba zuwa Nigeria hkn ce wannan Karon takasance garesu.
yanzu ma sauran kwanaki uku kacal su iso kasar iyayensu ta gado kwata kwata batare da komawa kasar ba.
sai dai bisa wani dalili na daban .
hkn yasa abdulkabir tsaiguntawa manya abokanshi da km yan'uwa da suke Lagos cewar Suna nan zuwa .itama hjy baraka wace suke kira da ammi ta sanarwa ma'aikatan gidansu dawowarsu domin gyara gidan duk ba gidan suke sauka ba inda Sun sauka akasar .

Kai tsaye kmr yadda yaba gidan yar'uwarsa alhj Adam ya sauka unguwar morocas dake karamar hukumar agege ,Duk yana da katanfarin gidansa dake gra ikeja Amman sbd shi din ME tsananin son zumuncine yasa yake sauka acikin daya daga cikin bangarorin gidanta.

aiko ana bude get din gidan ,ahlin gidan suka nufo motar dasu AK suke ciki gabayansu sai murna ganin juna suke Amman ita zeey sam bata tare dasu domin tuni hankalinta ya karkata ga gogan nata AK dake kokarin fitowa daga gaban mota.
take ma'aikatan gidan suka fara kwaso kayayyakinsu suna shiga dasu cikin gidan .
AK ya dubi zeey yana bata rai yace wai ke wannan wani irin kallon ne hk? Sai wani cika kike kina batsewa.
Zeey tayi fari da idanunta tare da yin murmushi me tattare da tsantsar farincikin ganinsa.
kana tace kallon farinciki da dawowarka nike gabadaya kasar nan batare da sake komawa koina ba.
Sannan abinda kake ci shi nike ci shiyasa kaga nike cika nike batsewa .
Ak yayi murmushi iya gefen baki yana cizon lip's dinsa na Kasa.
Hum yaja numfashi da ajiyar zuciya at the same time yace Allah na tuba ai abinda nike ci har ki mutu wani ko ganinsa bazakiyi ba yarinya ballantana har kici.
zeey tarausayar da idanunta tace sarkin cika baki kawai .kana nan yadda nasanka baka canza ba.
AK ba dai kuri ba .
yanzu dai muje kashiga ciki ka samu ka kaci abinci ka huta.
sannan saika bani labarin turawan yammatanka wayanda kuke soyewa dasu.
, take AK ya hade rai tmkr bashine yake mgn da murmushi ba yanzu yashiga jifanta da wani irin kallo wanda shi kadai yabarwa kanshi sani,ma'anarsa sannan km yasan abinda kallon nan nasa yake nufi.

Abdulkabir matukar Hadadden gaye NE me jini ajika daka ganshi dole ya birgeka sannan yana da matukar daukar hankali ..
domin ko ba komai da akwai tsantsar wayewa atattare dashi .
dogo ne sosai me dagon fuska da hanci kmr Biro chocolate colour me matsakancin jiki wanda hakan yasanya tswon nashi yayi masa das ajikinsa .
kallo daya zaka masa kasan yagama hadewa ta koina wannan dalilin ne yasa dayawa yammata suke matowa akan sonsa.
AK Allah ya hada jininsa Dana zeey sosai fiyye da tunanin me karatu wanda har mutane gidan suke tunanin ko akwai wani Abu ne atsakaninsu .yayinda cikin su babu wanda ya taba kuskuren furtawa dan'uwansa wata kalma wacce ta danganci so.... Zeey ma ba Fari bace sai dai kalar fatar coffee colour gareta sai dai itama babu laifi Allah yayi mata diri me kyau daidai jikinta.
Kanwar mahaifin AK ce mahaifiyarta sai dai tun suna kanana mahaifinsu ya rigamu gidan gsky .
hkn Yasa kulawarsu take karkashin dady km shiyasa Duk sanda alhj Adam yazo kasar yake sauka gidanta tare da iyalinsa.

Musty Malik akil duk abokan juna ne da AK kowace shekara tare suke kasancewa domin shagulgulan hutun karshen shekara, musty dan abokin dad din AK ne su km suna zauna ne agarin Abuja. sai dai asalinsu mutane wasagu ne dake jahar kebbi dake karamar humumar zuru.

Akil da Malik makotan AK ne dasuke zaune gra AK yayi waya dasu a inda musty yake sanarwa AK yazo masu da manyan kudi wanda zasu fancama.
Kwanansu biyu suka tarkata suka koma gidansu na gra har zeey wanda yasha gyara daga ma'aikatan gidan ta koina ka kalli gidan kasan ya tsaru iya tsaruwa.

tafakeken gida ne wanda yake dauke da different part guda shida ga Duk mazauna gidan , Part din me gidan zaka soma gani daga hannu dama idan kashigo gida sai dai shima zagaye yake da sauran part din domin daga part dinsa zaka iya shiga kowane part.
sai part din ukku dake jere da juna na ammi da iman sai na masu aikinta sai part din AK dake ta baya wanda yake da hanya ME bullewa waje kai tsaye, sai part din masu gadi gidan .

gidan zagaye yake da manyan bishiyoyi can gefe guda km gurin part din AK tafkaken swimming pool ne wanda dominsa alhj Adam yayi kasancewar yaronsa me matukar son swimming ne.

A wannan dawowar da sukayi ,ya saka dayawa daga cikin yan'uwa murna .
yayinda gidansu dake gra ya cika makil da dangi da abokan arziki yan sannu da zuwa.
Ta kowani Fanni murna ake da dawowarsu abinci da abin sha gasu nan birjik baa mgn daga yan'uwa da abokan arxiki alhj Adam yana zaune babban falonsa shida wani causing dinsa suna tsutaunawa akan lamuran yau da kullun inda yake tmbyrs game da yanayin AK din .
dady ya numafasa kana ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yace to alhamdullahi zamu ce yanzu domin komai yana tafiya normal babu wata damuwa.
OK ga wannan sakon tsawon wata shida Kennan dana amsoshi daga wani kauyen yarbawa ance zai Yi maganin matsalar idan Allah yaso ya yarda.
alhj garba yakarasa mgnrsa yana kokarin mika masa bakar laidar dake cikin aljihunsa .
dady yasa hannu ya karba yana masa godiya.
haba haba godiya atsakaninmu km nima fa abdulkabir dana ne halak malak ko babu kai aduniya ni me tsayawa ne tsayin daka akan lamuransa.
sukayi murmushi tare. dady nacewa ai Godiya dole ce kayiwa wanda ya kyautata maka .
nan dai suka bar zance AK suka sake shiga wata hirar duniya sai gurin la'asar suka rabu da juna har bakin get dady ya rakashi kana ya dawo. shigewarsa dakisa kasancewar baya son hayaniya. Gashi km hayaniya ta cike gidan.


Tun biyar abokan AK musty da akil da malik suka gama shirinsu na xuwa sheka ayarsu .
AK kawai suke jira a fasa Dare .
shima AK nagama shirinsa ya samesu, tuni suka bazama cikin gari yawo zuwa Club cikin BMW din AK ..
gurin buduwar akil aka soma zuwa domin shine zaunane gari .suka dauketa zuwa club .
tunda suka shiga cikin club din AK ya nemi akil yarasa Shida yarinyarsa sai gurin awa uku ta wuce sai gasu sun jero da alamun MA har wanka suka yo.
AK yayi murmushi yana girgiza yana dubansu sannan yace Amman fa mutumina kana hutawa agurin yarinyar nan.
ina son dealing da mayan baby's wannan ko aina tayi ,akil ya dube AK sosai yace ko kaima zaka shiga daga ciki ne? AK yayi saurin girgiza kai har yana kwarewa da ruwan wing din da tsiyaye cikin glas cup yana sha.
OK to kabari asamo maka daidai kai wacce tafita zata baka kulawa sannan zata gamsar dakai sosai .
dan har kuka sai ta saka ka .
yakarasa mgnr yana kwashewa da wata uwar dariya .
uhmmmmm AK yaja numfashi yana daga masa hannu banda muguwar fahimata akil ni duk iskancina da harakata da mata.
bana yarda na taka budurwa nidai just romancing kawai ya isheni.
Malik yace AI idan dai ana yin romancing kadai yaisa, sukayi dry gabadayansu daga nan sukayi wani hadadden hotel .
inda suka dinga cin karo da manya karuwai different types cikin shiga ta fitsara .
Suna kawowa AK hari,, yana sharesu.
Daga can nesa AK ya hango wasu empty sit yaje ya zauna tare dayin balance da kafafunsa yana duban yadda matan kasarsa suma suke da wayewa .
gabadaya hankalinsa ya tattara gurin wata fine bby dake tsaye sanye da wasu matsiyanta kaya ajikinta wayanda dasu da babu duk daya .
ta kafeshi da idanunta tana kallonsa tana girgiza masa body tana taunar cumgu kas kas ya dauke kanshi daga kallonta ya ciro wayarsa yasoma lallasawa am still hankalinsa yana kanta cike da kwarewa da kwarkwasa wannan yarinyar takaraso inda yake zaune tana wani irin rausaya da jiki da idanu tare da cewa hii guy.
AK yaki dagowa yayi mata banza tmkr bai San da tsayuwarta ba har sai da ta sake mgn .
sannan ya dago idanunshi yana dubanta daga samanta har Kasanta .
ya lumshe idanunshi zuwa na wasu second kana ya budesu fess akanta game da yin murmushin gefen baki tana tsaye tana jiran yayi mata tayin gurin zama Amman taga ya waske ya sake dauke kanshi daga kanta yacigaba da latsa wayar hannushi. ganin hk yasa onye jan kujera baya kadan ta zauna tana sake fuskantarsahi tare da kafeshi da mayataccen kallonta me fizgar mutun gareta.
muryarta a sanyaye tace ina son mgn da kai idan bazaka damu ba. yayi shr tare da tsaida abinda yake yana satar kallonta KasA kasa cif cif tayi masa πŸ’― percent km irin Mace dayake bukata Kennan Amman baxai Yi saurin bada kanshi ba. shiyasa ,ya dake yashareta tun farkon shigowarsu.
kina son mgn Dani ya nuna kirjinsa?
tace yes of course .
Akan me Kennan ?yana daura hannushi kan round table din dake tsakaninsa daita ,hkn yabawa onye damar daura nata hannuta saman nashi tana tashafawa ahankali da shafa kwantaccen gashin dake kwance a hannunshi domin kashe masa jiki.
muryarta a raunane tace Please mgn kawai zamuyi ta fadi hk tana Me zamo da rigar jikinta kasa kadan .
saman nonuwanta suka sake bayayana fiyye dazu yayi saurin Jan numfashi yana rinse idanunshi gam domin jin yanayinsa yasoma mahaukacin sauyawa.
ta riko tafin hannushi cikin nata tana yunkurin mikewa tsaye Tare dashi ,aiko babu musu AK yashiga binta ta nufi zuwa dakinta dashi .
babu abinda babu acikin dakin kama daga gado wardrobe da jakunkuna ratayawa da sauran su. ta dubeshi cike da shauki tana sake turo masa kirjinta cikin zakakkiyar muryarta tace ykk?
sai da ya jima yana nazarinta kana ya bata amsa da lfy ya kasuwancinki?

murmushi tayi tace kasuwancina me tsananin zafi sai dai kai zan iya baka kaina kyauta babu ko kwandalarka.

shine abinda yasa kika kawoni nan ya katse mata hanzarinta ya nuna mata dakin da yatsansa?tayi masa farrrrrrrrr da idanun alamun hk ne tunda kashigo hotel din nan.
na daura idanuna akanka naji bazan iya hakura da kai ba,sbd mugun tafiya dakayi dani.... πŸ‘Œ yashiga dubanta yana nanata kalmarta cikin ranshi .
shi ganinsa ma mgnr datayi ta xubda ajinta ne domin ta wuce nan,
ta katse masa hanzari da tunani ta hanyar cewa ,ko bazaka bani hadin kai bane?

ta fadi hk tana kokarin yaye rigar jikinta gabadaya da nuna nasa kirjinta Dan kawai ta sake dauke masa hankali da tada masa tsuminsa. sannan ta daura santala santalar yatsun hannuta akan kafadarsa tana murnushi yake. ya hadiye wani busashen yawu dayake makale cikin bakinsa.
Ya girgiza mata kanshi yace karki damu nima me son aji dadi ne ya fadi hk yana aika mata da wani shu'umin kallo ta wani rausayar da kanta tana goga masa nonuwanta da suka Gama bayyana a fuskarsa tare da sanya hannu duka ta gyara gashin ataciment din kanta baya ,daya zubo gefen fuskarta ta kada idanu tana sake turo masa kirjinta da goga masa nonuwanta.
wowwwwww kace yau zanji dadina, na hadu da daidai ni me son jin dadi irina To zaka iya biya min bukatata sau biyar rak....?
bakinsa ya kai ya tsotse kan nipples dinta duka biyu kana ya saka Hannunsa cikin aljihunsa yaci bandir din kudin kasar waje dana gida Nigeria ya aware tafin hannuta ya daura mata duka cikin tafin hannuta..
kana yace Zan iya cinki fiye da sau goma alokaci daya sai dai ni din ba mazinaci bane, abinda kawai nike so dagare ki.ki lasheni from head to toe that's ol I need from you.
take onye tacika da mamakin wannan Hadadden gayen haba haba baby kar ka min hk iya romancing kawai byn na kwadaitu da kai domin da dukkanin alamun zakayi dadi ta fadi hk tana meida idanunta kan kudin hannuta ..
ajiye kudin tayi tasoma cire masa kayan jikinsa tana ruda masa tsantsar jiki da turo masa nonuwanta tana lasarshi kmr wata tsohuwar mayya .
yasa duka hannushi ya damka nonuwanta yana goga mata gashin dake kwance a fuskarsa yana mammatsa kan nipples dinta sosai suka shiga ruda juna har tazo kan joystic dinsa tasa hannu tana mammatasawa dakai bakinta tana sha cikin kwarewa kmr zata shide sai data sha sosai iya son ranta yana zaune yana fidda numafashi sannan ta zare bakinta tacigaba da shafawa up and down shi km yana aikin wasa da nonuwanta da murza kan nipples dinta cikin kwarewa irinta ma zauna turai.
yana kiran ashiiiiii ashiiiiii ashiiiiii uhmm....mmm yana sake shafo nonuwanta da kyau ta yadda zai ji dadi ,ahankali itama take aikin shafa masa joystick dinsa kmr yana yin sex daita.
da wani irin dadi NE ya ratsa shi bai sanda ya damke kan nipples dinta da dan karfi ba jikinsa na wani irin kirma .......,ahaka sai ga ruwan spam dinsa yasamu nasarar fitowa.
yaja ajiyar zuciya da karfe ya futar yana sauke naunauyen numfashi.
uhmmmmm Rayuwa Kennan akan kudi wannan matashiyar yarinyar tabari AK yaga kyakkwar surar da Allah yayi mata, km tabar shi ya tabata har ya gamsu da kanshi.
byn komai yagama wakana atsakaninsu har yana kokarin mayar da kayan jikinsa ita km tana kwance agefe daya .
ya kyalleta tsirara haihuwar mahaifiyarta yayinda itama take masa wani irin karuwan kallo me rikitar da tunanin wanda akayiwa shi.
Ki tashi Ki saka kayanki Man .ya fadi hkn ne sbd yadda yake jin kanshi zai iya farmata alokacin .yayinda
shi kam ba abinda yake
DOWNLOAD
DOWNLOAD

3 Comments On SAI KA AURENI DOLE
avatar
zainab-ishaq

5 months ago

Reply

Love it ????????

avatar
zainab-ishaq

5 months ago

Reply

Yes and I want to download it

avatar
taskar

5 months ago

Reply

Replying to zainab-ishaq

In order to download you have to subscribe for our package at https://tnovels.com.ng/subscribe

Please Login or Register in order to submit comment