Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ne? Nazeefah ce?" Ya tambayeta.

"Eh tana gaisheka."

"Ina amsawa maganan mey naji kuke haka?"

"Batun turaren wutan ne kasan wanda ta ba nin na kunna ashe wai bashida kyau matar data had'an bata k'ware ba seta damfari Mummy dama kira tayi tace kar in kunna nace ai tun d'azu na kunna."

"Ayyah kinga bama laifinki bane kike ta tada hankalinki daga turaren wutan ne."

"Ai toh naga baka son hayak'i ne shine hankalina ya tashi."

"Next time ki kwantar da hankalinki kinji?" Kai ta gyad'a mar a hankali sannan ya shiga tickling toes nata ya na mata cakulkuli, dariya ta tsaya yi na sosai chan wajajen tara da rabi suka kashe TV'n suka yi wanka suka kwanta.

Washegari da yamma Afzal ya koma gun Nazeefah, tsaf ta gyara gidan ta itama ta kunna turare sede hayak'in ne yayi yawa. Bayan sun yi Sallah sun ci abinci suna zaune a parlour Afzal yayi gyaran murya ya kira ta "Rabba'atul Bait?"

"Na'am Ya Rouhi" ta amsa.

"Shin ya kike sa turaren wutan ki ne kam?"

"Mey kaga?"

"I'm just curious ya kike sawa?"

"Dab zaka zo nake sawa."

"Shiyasa hayak'in yake yin yawa."

"Yana damunka ko?"

"I'm sorry but yes kinsan bana son hayak'i."

"I'm sorry a haka fa na bubbud'e window ma dan ya d'an ragu."

"Kinsan ya Ummi takeyin nata?" Beso ya ambaci sunan Amal ba gudun kar hakan ya sanyata kishi. Kai ta kad'a a nitse.

"Kunnawa take 20-25 minutes idan tana expecting bak'o saboda hayak'in ya tafi."

"Toh Ya Rouhi k'amshin ai se k'are kafin nan."

"Nop kinga zaki kulle windows ki sauk'ar da curtains seki sa ki basa like 10-12 minutes haka ya kama, then ki d'an bud'e window ki kunna fan ya tafi da hayak'in yana d'an fita sekiyi shutting back windows d'in kinga haka k'amshin ki yana nan hayak'i kuma ya tafi."

"Kai amma Ummi akwai fasali na gane Ya Rouhi nima haka zan fara sawa in shaa Allah."

"Yauwa Rabba'atul Bait shiyasa nake sonki."

"Uhm Ya Rouhi?"

"Yes Babe?"

"Wallahi wata tambaya nake son inyi maka amma bana son kamin mumunar fahimta."

"What is it? Feel free to ask me."

"Bazaka mun mumunar fahimta ba?"

"Just ask me Nazeefah."

"I've been curious for a while tun da aka kusan auranka ciwon zuciyanka be sake tashi ba shin dama mey dalilin? Meyake jawo maka attack d'in?"

"Naze-"

"Please tell me Ya Rouhi the last time I asked you banji dad'in yadda ka nuna mun a fili bazaka iya sanar dani ba I felt like you didn't trust me as your wife."

"Ba haka bane Nazeefah of course I do trust you."

"Toh yaya ne Ya Rouhi ai idan da ka yarda dani komi naka zaka iya sanar dani nasan da Amal ce ta tambaya da tuni ka sanar da ita."

"No please don't ever say that again kaman yadda Amal take matata kema haka ne so ki daina tada hankalinki kina ganin kaman nafi sonta fiye da ke, I love you both okay?"

"Okay Ya Rouhi kayi hak'uri idan magana na ya 6ata maka rai."

"Ba komai ya wuce."

"So zaka iya fad'a mun?" Nauyayyan ajiyan zuciya ya sauk'e "I'm very sorry Nazeefah amma Amal ce sababin ciwon nawa, rashinta a kusani dani shi yake haddisa mun ciwon nawa."

"Amal?" Ta tambaya cike da mamaki bil adad "Rashin Amal Ya Rouhi?"

"Yes Nazeefah, Amal."

"Wow!" Ta numfasa yanzu akan Amal Mummy ta mareta ranan a fuska? Yanzu akan Amal tsakaninsu da Ummi ya kusan 6aci? Wow! Ai dama seda jikinta ya bata haka amma tak'i amincewa ashe gaskiya ne in bahaka ba kanta ya mugun d'aurewa yadda ciwon nasa be sake tashi ba tun da ya kusan aure.

"Amma ban fahimce ka ba Ya Rouhi shin ba auran soyayya kukayi da ita Amal d'in bane dama har kake tsoron rasata haka?"

"It's a long story Nazeefah."

"Will it be okay if you tell me?" Numfasa yayi sannan ya fara kaman haka;
"I've known Amal for three years now tun kafin muyi aure muke tare da ita amma ba a matsayin saurayi da budurwa ba don daga baya ne nayi developing feelings mata lokacin kuma ita har sunyi nisa da wani saurayinta Abdul kin gane sababin ciwon nawa?"

"Anytime ka gansu tare se ciwon naka ya tashi kai kuma ka kasa sanar da ita kana sonta?" Kai ya gyad'a zalla.

"Toh ina shi saurayin nata yanzu?"

"Yana Canada."

"Ya sadaukar maka da soyayyanta kenan?"

"Yes Nazeefah."

"Allah sarki gaskiya na ji ma wannan masoya guda biyu Allah sa hakan shi yafi alkhairi a gareku duka."

"Ameen Rabba'atul Bait I hope I've answered your question."

"Yes you did Ya Rouhi muje ka watsa ruwa mu kwanta gobe office ko?"

*****
Haka kwanaki suka ta shud'ewa yayinda shak'uwa da soyayya keta dad'uwa tsakanin Afzal da Amal, a yau jirginsu na zuwa Saudi ya tashi kad'an ya rage Amal batayi kuka ba sanda jirginsu yazo tashi tsabaragen tsoro.

Da zuwansu yau sun samu sati kenan lafiya k'alau suke zaune, kullum suna cikin fita shopping da wajajen shak'atawa, tsaraba da dama Afzal ya sai wa Nazeefah wasu ababen ma Amal ce ke cewa ya saya mata, sosai yake jin dad'in yadda Amal ta d'au Nazeefah da zuciya d'aya.
Yau a d'aki sukayi deciding su yini Amal na mik'e akan gado tana latsa wayarta yayinda Afzal ke tsaye gaban mirror ko mey yakeyi oho.
"Arghh!" ya saki k'ara bisa yankewan da yayi da reza.

"Subhanallahi lafiya?" Amal ta tambaya. Ba shiri ta mik'e lokacin da taga jini na bulbula daga yatsn nasa.

"Innalillahi! Habib Albi!" Tissue taja da wuri gaban mirron ta shiga tare mai jinin "Omg I'm so sorry sannu" tace dashi a rikice tamkar zatayi kuka da mamaki Afzal ya tsaya yana kallonta shi da ya yanken ma hankalinsa be tashi ba kaman yadda nata ya tashi. Iska take hura masa tana ce mai sannu ba makawa.

"Kitten calm down yanka nefa kawai."

"But yankam ai deep ne Habib Albi sannu" iska ta cigaba da hura masa sannan tajasa izuwa bayi, spirit ta bud'e "Ka rufe idonka zeyi zafi" dariya sosai ta basa "Ce miki akayi rago ne ni?" A hankali ta shiga bulbula masa akan ciwon, wincing kad'an yayi Amal kam sekace ita aka sawa akan ciwo se tashi tsikan jikinta yake. Cike da lalashi tana hura mai iska tana ce mishi sannu ta mishi dressing ciwon ta tasa bandage. Se kallonta yake yayinda wani irin wutan sonsa yake ruruwa a zuciyansa.

"Kitten it's okay."

"It's not Habib Albi baka ga yadda yata jini bane?" hannun nasa ya zame daga nata had'e da rik'o k'aramar kunkuminta seda ya matso da ita kusa da shi "Bade kuka kike shirin yi ba Kitten?"

"No" ta amsa ciki-ciki mik'awa yayi had'e da kissing soft lips nata, sun d'au tsawon lokaci suna abu d'aya sannan a hankali tayi pulling out. "Thank you Kitten" ya furta yana maida gashin ta baya.

"What for Habib Albi?" Ta amsa tana zagaye hannayenta a wuyansa.

"For everything sweetheart, I can't imagine life without you, Allah yayi miki albarka I love you so much."

"Ameen Habib Albi I love you most" peck ta masa placing a kumatu "Muje ka huta" d'akin suka koma ta mik'e akan gado tana duba messages nata yayinda ya canza kayan jikinsa da jini yad'an 6ata. Hankalinta gabad'aya ya duk'ufa akan chatting da takeyi da Maamah kawai taji Afzal ya k'wace wayan kafin tace ya bata ya mik'e a jikinta had'e da kwantar da kansa a saitin k'irjinta wane d'an wani yaro.

"Habib Albi-"

"Lets sleep Kitten bacci nakeji."

"Toh ka tsaya in gyara kaji?"

"Ni haka nakeso" murmusawa tayi sannan tayi placing mai light kiss acikin gashin kansa yayinda take shafashi a hankali. A haka har bacci ya d'aukesu duka.

Sati biyu sukayi sannan suka dawo Nigeria, a ranan da suka dawo Nazeefah ta shirya musu abinci da dama ta kai musu haka Ummi da ma Mami, washegari sukayi sorting out tsaraban kowa suka kai musu, da yammacib ranan ya wuce gidan Nazeefah. Bayan sun k'are dinner sun dawo d'aki ta zaune gefensa akan gado inda take sanar da shi batun makaranta akan cewa in a week time zasu bud'e.

"Yes haka Amal tace kekam final semester d'inki kenan ai ko?"

"Yes Ya Rouhi."

"Toh Allah nuna mana graduation nakun."

"Ameen thank you nace ba.." se kuma tayi shiru.

"Yes what is it?"

"Ya Rouhi are you okay with it in d'auko mey aiki? Kaga semester'n nan na neman concentration sosai bazan zo in iya da aiki da shara d'innan ba shine nace idan ka amince na riga nayi magana da wata mata yaranta are ready to work for me and Amal."

"Itama Amal tace tana buk'atan mey aikin ne?"

"Bata fad'a ba amma nasan zata buk'ata ai Ya Rouhi ita da course nata yafi nawa wuya ma ai kaga zata fini buk'ata ma."

"Hakane kam so masu aikin kwana ne ko na jeka ka dawo?"

"Na kwana ne saboda daga k'auye za'a kawo su bawai anan suke da zama ba."

"Masu aikin kwana kuma Rabba'atul Bait?"

"Ya Rouhi nasan me kake gudu karka damu yara ne fah Khaleefah ma ya girmesu d'ayar 16 d'ayar kuma 14 kaga ai baza a samu wata matsala ba in shaa Allahu."

"Toh zanyi ma Amal magana."

"Yauwa duk abinda akwai seka sanar da ni muyi making arrangements ya zammana de sun fara aikin tun yanzu ba se an bud'e makaranta ba."

"Jazakillahu khair Rabba'atul Bait yadda kikeso wa Amal abinda kikeso wa kanki."

"Ameen Ya Rouhi an zamo d'aya ai yanzu zamu kwanta ko?"

"Wallahi kaman kin sani a gaje nake."

"Akwai gajiya ai ko nayi maka tausa tukun?"

"Baki gaji ba?"

"Ai bana gajiya when it comes to you" mik'ewa yayi kan gadon ta shiga yimai tausan a hankali tana relieving mai tension.

*****
Kwana biyu yayi mata sannan ya dawo gun Amal.
Amal fa ba wasa kitso taje aka rangad'a mata k'anana sannan ta sha lalle ja a tafin hannu ta baya kuma akayi mata bak'i irin na zamanin nan mey kyau. Kafin Afzal yazo ta gama girkinta ta bi gidan da turare se k'amshi zallah ke tashi.

"Oyoyo Habib Albi" taje tayi hugging nasa da gudu.

"Oyoyo my Kitten" sun d'au kusan minti d'aya manne a jikin juna sannan ya d'agota a hankali "Masha Allah kin ganki kuwa?"

"Nayi kyau?" Ta tambayesa tana wasa da yatsun hannunsa.

"Yes Kitten yakamata in biya kud'in wankan nan."

"Awwn thank you Habib Albi" ciki suka k'arisa suka nufi d'akinsu inda ya rage kayan jikinsa suka haye kan gado "Yau mey aka girka mun Baby?"

"Your favorite!" Ta sanar da shi.

"Spaghetti?

"Uhumm."

"Wow! Ya kike toh?"

"Lafiya k'alau ka baro Nazeefah lafiya?"

"Lafiya k'alau tace in gaisheki."

"Ayya ina amsawa jiya ma Mami tana nan ai tazo muka yini mun."

"Allah sarki ya take?"

"She's fine" ta amsa se kuma taga yadda Afzal keta kallonta tun d'azu da fari ma tsarguwa tayi kode jan bakinta ya hau kan fuskanta ne?

"Habib Albi lafiya?"

"Matso kiji" matsowa tayi kusa da shi hakan be masa ba seda ya aza ta kan cinyansa "Kitten?"

"Yes?"

"Anya kuwa?"

"Anya kuwa mey Habib Albib? Wani abun ne?"

"Anya babu ajiya na anan?" Ya tambayeta had'e da aza hannunsa kan cikinta wani kunya maras misaltuwa taji ya rufeta "Kai Yaya" nan ta shiga kare fuskanta.

"Seriously naga kin k'ara freshness ne ai skin naki se wani glowing yake."

"Toh Yaya naje k'asa me tsarki ba dole ba ko ka manta kwanana na hud'u kacal daga dawowa daga Saudiyya?"

"Ina sane kawai de ina tambaya ne."

"Toh ka kwantar da hankalinka ba komi anan" ta fad'a tare da aza hannunta akan nasa dake manne da cikinta.

"Kai Kitten kode 6oye mun kike ne?"

"A dalilin mey zan 6oye maka Habib Albi?"

"Toh yaushe rabon ki da kiga period naki."

"Ni bana son tambaya" ta fad'a tana neman mik'ewa hannunta yayi saurin ja "Ai sai kin amsani."

"Yaya mana hannu na" saketa yayi a hankali "So answer me."

"Yaya jiya fa nayi wankan sallah."

"Kitten k'arya kike mun ko?"

"Yaya na ta6a maka k'arya ne?" Ta maraice fuska.

"Toh shikenan very soon nasan seed d'ina zeyi germinating."

"Muje kaci abinci toh."

"Yauwa Nazeefah tace in fad'a miki ta sama muku masu aiki tunda kun kusa komawa school kar aikin gida yayi interfering muku da school."

"Mey aiki kuma Habib Albi?"

"Yes haka tace."

"Na mey? Ni bana buk'atan mey aiki da safe kafin in fita school zan iya kammala aiki na, ranan da nake da lectures 7 kuma idan na dawo gida se inyi abu na."

"Gajiyan baze zo ya miki yawa ba Kitten I think shawaran Nazeefah fa yayi mey aikin zata taimaka miki kinga kafin ki dawo daga school ta gama miki komai kika dawo girki kawai zakiyi ki huta."

"Habib Albi ni gaskiya bana so."

"Toh yanzu ya kenan? Ince wa Nazeefah bakiya so? Ai bazata ji dad'i ba tunda har tayi wa mutanen magana kuma tun daga k'auye tace za'a kawo su."

"Kyansa dama ta tambayeni ko kai kafin tayi musu maganan."

"Hakane amma ai ita bata d'au zaki k'i taimako ba."

"Ba wani nak'i bane Yaya kawai ina ganin bana buk'ata ne."

"Zaki buk'ata fa Kitten keda kike yin tough course aikin gidan zezo yayi miki yawa."

"Toh shikenan tunda kaima ka goyi bayan hakan."

"I'm sorry if I'm forcing you into this kinsan halin Nazeefah ba sena fad'a miki ba kina k'i yanzu zata ce bakiya appreciating effort nata ne ta fara k'ananun suratai kawai kiyi hak'uri ki amince shine kwanciyan hankalinmu duka. Bazan 6oye miki ba ko ni banji dad'in yadda seda ta gama komai sannan ta sanar dani ba amma haka nima nayi hak'uri."

"Hakane kam ba komai zan kirata inyi mata godiya."

"That's by Babeh let's go eat toh I'm craving for your delicious already." Hannunta acikin nasa suka nufi dining suka ci abinci ba da dad'ewa ba Maghrib ya shiga ita kad'ai tayi nata kasancewar Afzal ya soma fita Masallaci yanzu.

Washegari***
"Ya Babe shiru har yanzu? Cewan Rumaysa daga d'ayan 6angaren.

"Wallahi layin Ya Afzal nake ta gwadawa amma bai d'auka nakega suna meeting ne so nike in tambayesa izini kamin in fito."

"Toh ina jiranki." Kashe wayan tayi 10 minutes later ta sake trying numban Afzal amma still baya d'agawa. Se chan k'arfe uku taga call nasa na shigowa da hanzari ta d'aga.

"Babe ina ka ajiye wayanka?"

"I'm sorry meeting muke se yanzu muka fito ya akayi?"

"Izini nake son nema zani gidan k'awata."

"Toh bismillah go ahead you're permitted."

"Thank you Ya Rouhi."

"Aha bye." Dama ashirye take key'n motarta ta d'auka kawai ta fice chan gidansu Rumaysa ta wuce inda ta nuna mata 'yan matan. Bayan sun gaisa Rumy ke tambayarta "So wacce zaki d'auka?"

"K'aramar kai ai babban zata fi mana harka da kyau senu kaiwa Amal babban."

"Toh Hindu ga Aunty'nki Nazeefah ita zata d'aukeki aiki ke kuma Safiyya zamu kaiki wa amaryarta" kai duka suka gyad'a "kina iya tafiya ko Hindu na?" Cewar Nazeefah "Bari muyi magana da yarki" ba musu ta mik'e ta fice.

"Yauwa kaman yadda na fad'a miki wannan itace Aunty Nazeefar itace wacce mukeso ki bamu had'in kai dan fitar da shegiyar da ta aure mata miji."

"Duk abinda kukace shi za ayi Aunty."

"Yauwa Sofin gaye ga waya nan Aunty Nazeefah ce tace a sai miki za kuna waya da ita ta ciki koda wasa kuma kar kiyi saving lambarta saboda ba'a san yadda abu ze zo ya kasance ba da kinga lamba me 08102 toh nata ne kin gane?"

"Na gane."

"Good kuma kina yi mata ladabi da biyayya kinji?" Nazeefah ta kar6e Rumaysa "Sunanta Amal amma Aunty zaki na ce mata duk aikin da takeso a gidan kinayi mata shi ba ruwanki da yi mata sata, duk abinda kikeso ki kirani zan baki kina ji na ai?"

"Eh Aunty."

"Yauwa zuwa gobe zan zo in d'aukeki da 'yar uwarki in kaiki gidan nata."

"Toh Aunty."

"Rumy ta fad'a muku albashinku ko?"

"Eh dubu goma."

"Yes sannan naki zanna k'ara miki extra dubu goma akai ko wani k'arshen wata idan har zakiyi mun aiki me kyau zuwa lokacin da zan samu in cimma burina."

"Toh Aunty godiya nake."

"Yauwa bayan nan kuma ko k'anwarki ce karki sanar da ita, wannan magana ya rage sirri a tsakanin mu kin gane?"

"Na gane Aunty."

"Toh Babe barin koma." Har waje Rumy ta rakata sannan ta dawo ciki.

Washegari kaman yadda suka tsara Nazeefah tazo ta d'aukesu gidan Amal suka fara wucewa lokacin Afzal ma bai gida ya fita office. Sannu da zuwa Amal tayi musu ta shigo dasu "Bari in d'auko muku ruwa."

"A'a 'yar uwa (yadda take kiran Amal) karki damu ai daga gida nake wannan ne masu aikin zan d'au k'aramar in baki babban tunda daman ke yayata ce."

"Kai Nazeefah ai kece babba a gidan nan."

"Toh nide zan d'au k'aramar Hindu ke kuma babban Safiyya."

"Toh Safiyya sannu da zuwa:"

"Yauwa Aunty nagode."

"Safiyya ban da rashin kunya kinji ko? Yi kinyi bari kin bari."

"In shaa Allah Aunty."

"Toh bari zamu wuce gida muma."

"Toh kin shigo da kayakin ki duka ko?" Amal ta tambayi Safiyya.

"Eh Aunty" ta amsa.

"Toh bari mu raka ku" nan suka rakasu har gun mota bayan sun dawo ciki Amal ta kai Safiyya d'akin data bata wanda zata na kwana aciki. D'aki ne harda bayi aciki ga gado da drawer harda dressing mirror. Yadda ake kunna shower da kuma yadda ake flushing ta nuna mata sannan ta bata waje ta watsa ruwa.

Bayan Afzal ya dawo daga aiki ya watsa ruwa ya d'an huta take sanar da shi akan cewa Nazeefah ta kawo mata mey aiki d'azu "Bari inyi mata magana ku gaisa."

"Ko gobe ma baza mu gaisa bane Kitten?"

"Toh ai kana fita office da wuri bari de ku gaisa yanzun lemmi speak with her" Nan ta mik'e, tare suka taho da Safiyya tana binta a baya daga baki bakin parlourn ta tsuguna ta gaishe da Afzal cike da ladabi da biyayya, shima ba yabo ba fallasa ya amsa.

Washegari bayan Amal ta shirya Afzal office ta dawo ciki ta koma bacci se wajajen goma ta tashi, wanka tayi tasa kaya sannan ta fito da mamaki ta tsaya tana bin parlourn nata da kallo yadda Safiyya ta share tayi mopping, dining ta zarce nan ma ko ina sparkling yake. "Wow!" Ta furta wai ita da take shirin koya mata yadda zata na yin aikin?

"Safiyya!" Ta k'wala mata kira.
"Safiyya!"

"Na'am Aunty" ta amsa tana shigowa ta k'ofar kitchen. "Ina kwana?" ta tsuguna ta gaisheta.

"Lafiya kin tashi lafiya?"

"Lafiya k'alau Aunty."

"Sannu da aiki ga ko ina yayi kyau."

"Nagode Aunty Tv'n ne banso in goge ba kar in ta6a wani abun."

"That's so thoughtful of you, zan gwada miki da kaina amma kafin nan kin karya?"

"A'a tukuna."

"Toh bari in shirya mana breakfast" nan da nan suka shiga kitchen d'in Safiyya tana tayata, bayan sun gama tayi wanke-wanke sannan Amal ta nuna mata yadda zata na goge TV da stand d'insa. Bayan sun gama Amal ta sallameta ta wuce d'akinta. Tana cikin buga game a wayarta Nazeefah ta sa mata kira nan ta d'aga tare da kashe muryarta yadda ba waje baze jita ba.

"Assalamu Alaikum Aunty."

"Wa'alaikumus salam Safiyya ya kike?"

"Lafiya Aunty ina kwana?"

"Lafiya k'alau ya wajen aikin naki? Ba wata matsala ko?"

"Babu komai."

"Ta baki abun karin kumallo?"

"Eh flask d'in ma ta ajiye mun a gaba na wai in d'iba da kaina."

"Mak'ira kawai, ke kika shirya wa Ya Afzal breakfast ko ita da kanta?"

"Ita da kanta nace zan tayata tace zatayi da kanta inje in kwanta."

"Mak'ira mey ta girka masa?"

"Dafaffen dankali ne da sauc da wani abu kaman nama nama aciki."

"Lallai aikin ki na kyau kwanan nan zamu fara aikinmu akanta kede ki tabbata kina mata duk wani ladabin da ya kamata."

"Toh Aunty."

"Yauwa karki manta kina goge lamba na daga call logs naki duk sanda muka gama waya."

"Toh Aunty ki gaishe mun da Hindu."

"Tana bacci idan ta tashi zan sanar da ita sai anjima."

"Yauwa nagode" da haka sukayi sallama.





RANA D'AYA!
#RD

Love... King Miemiebee👄✨
[13/08, 09:37] ‪+234 907 483 8352‬: 🎀🎀🎀 🎀🎀🎀
🎀❣🎀
❣❣

💦💦 🍃🍃🍃
*RANA D'AYA!*
💦💦 🍃🍃🍃
August, 2018
beeenovels.blogspot.com

_Written by Miemiebee👄_


*PAGE 3⃣1⃣*



Nazeefah de bata da aikin da yafi kiran Safiyya kullum tana tambayarta mey Amal ta girka wa Afzal, shin idan ya dawo daga aiki mey sukeyi, suna yawan fita ne ko kuwa zama suke a gida suna wasa? Komai so take tana ji haka kawai tayita tada wa kanta hankali.
Kwana bibbiyu Afzal ya cigaba da yima kowaccensu, bada dad'ewa ba aka bud'e makaranta. Ranan da kwanan Amal ne kuma tana da early morning lectures tare suke shiri su fita se yayi dropping nata kafin ya wuce office haka ma idan kwanan Nazeefah.

Yau Amal da Afzal suka cika wata d'aya da aure se kuma Allah yayi ranan ya fad'o a kwananta se rawa jikinsa yake he can't wait to go back home. Itama Amal bata mance da wannan muhimmiyar rana ba, morning lectures nata na k'arewa wajajen sha d'aya driver'n da Afzal ya mata hiring ya dawo gida ta shiga kitchen yayinda Safiyya ke tayata aiki. Abinci kala-kala suka had'a da juices abin se wanda ya gani ga fruit salad ba abinda babu dam suka cika kan dining table d'in da kayan abinci. Dab ta fito daga wanka around three kenan Afzal ya buga mata waya.

"Halo my adorable Kitten?" Ya
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment